Powered By Blogger

abdul

Abdul

Search This Blog

Pages

Popular Posts

Translate

Friday, 20 September 2013

Salamun alaikum
yan uwana musulmi ayau zantunatar da junan mu akan wasiyoyin manzon allah saw nakarshe
hadisi ingantacce daga dan masud yace duk meson ganin wasiyar da annabi saw takarshe to ya dubi ayarnan wato kul ta alau atalu maharrama rabbakum ....harzuwa qarshe.amma ga wasiyar ataqaice
.1 anhanamu shirka
2 kyautatawa iyaye
3.anhanamu kashe yayanmu
4.anhanamu kusantar alfasha
5.anhanamu kashe kanmu
6.umartarmu da cika mizani da ma auni
7umartarmu da adalci amagana

No comments:

Post a Comment