abdul
Abdul
Search This Blog
Pages
Popular Posts
-
**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa ...
-
Addu'ar shiga masallaci 1.bissimillahi wassalatu wassalamu ala rasulullah allahumma aftahaliy abuwabu rahamatika . Daga abu dawuda ...
-
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyan halita annabi muhammadu sallalahu alaihi wasallam.bayan haka inaimana ...
-
Illoli da wasu kayan adon mata sukedashi dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci su tabbata gafiyayyan halitta annabi muhammad f...
-
**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa ...
-
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci su tabbata ga annabin rahama saw .yan uwa ayau zan tunatar damu musammamma ni meyawan lefi.w...
-
Wannan itama tana daga adduar da manzan allah swa yake yawaita maimaitawa dan neman kariya a gun allah swt allahumma inni a uzubika min s...
Translate
Wednesday, 9 October 2013
MATSAYIN TAUHIDI
assalamun alaikum yan uwana ,bayan gaisuwa irin ta addinin islam ,iname farawa da sunan allah merahama da jinqai ,tsira da amunci su qara tabbata ga fiyayyan halitta annabi muhammadu s.a.w tare da sahabban sa da wadanda sukai ruqo da hanyar su .har izuwa qarshen duniya
yan uwa wannan wani abune (tauhidi)wanda dayawan mutane suke tambaya ko mamaki akan yadda malamanmu na sunnah suketa bayani ba dare ba rana akan tauhidi kuma ba sa sassauci ga dukwanda yasabawa tauhidi na haqiqa suka qare rayuwar su akan lallai akiyaye akuma kula da tauhidi akansane wasu malaman suka mutu akurkuku kamar su sheikul islam ibn taiymiya ,wasu sunbar mahaifarsu kamar su muhammad dan abdulwahab. Wasu andake su an dauresu ,kamar su imam tirmidi ,ahamad dan hambali ,ga irin su sheik jafar mahamud adam, r.h sheik mahamud gumi r.h hakama can qololuwa sama (sahabban manzon allah s.a.w)kamar su salmanur farisi ,abuzarri giffari ,sumaiya ,bilal .dadai shauran su allah ya qara yadda dasu .yan uwa wadannan dukkansu sunsha fama meyawa akan tabbatar da tauhidi. Dayawa yan uwa musulmi sunyi bacci akan tauhidi harma wasu suke ganin malamanmu nasunnah suna zafafawa kamar su sheik,ibn taiymiyya ,muhammad dan abdulwahab ,usaimin,bin bath,saleh al usaimi, fauzanul alfauzan,nasiridden albani da su sheik jafar adam,dr ahamad b.u,k, sheik isa aliyu fantami ,binu usman,albani zaria,dr jalo jalingo,saleh pakistan,sheik gero arugungu,sheik harun kabiru kombe da dai shauransu,.
Yan uwa musani tauhidi shine turakun addini musulunci kuma shine shisshiken musulunci in ba tauhidi to ba musulunci,hakama koda ka shekara kana sallah, ko azumi, laiya,zikiri,karatun qur'ani , koda kana ciyar da mutane da halal adadin wadanda sukaje maka hajji, .in ba tauhidi to mutum yayi abanza dan allah bazai karba ba hasalima azaba za aiwa mutum ,sannan babu abu mafi sauqin warwarewa kamar tauhidi, azumi yana karyewa da cin abunci ,kusantar iyali dashauran su ,sallama na karyewa da hadasi amma tauhidi na iya karyewa qasa da second din agogo ,wannan dalilinne yasa allah swt yaita ja mana kunne a alqurani me girma kamar a suratul
.1 ,anbiya'i aya ta 25 data 66
. 2.huda ayata 25 zuwa ta 26
.3. Zariyat aya ta.56
. 4.sa'ad aya ta 17
.5. Nahali ayata 36
.6.al'israa ayata 23
.7.nisa'i 36
.8. Albaqara ayata 256
9. Al an'am ayata 151 data 153
.10. Yunusu ayata 106
.11 zumar ayata 3.
12. Annahali ayata 120
13. Annisa'i ayata 116
14.yusuf ayata 108
15.al israa aya ta 57
16 al an'am 162 da 163
.yan uwa akwai ayoyi dadama da hadisai ingantatu da suke nuna matsayin tauhidi da yadda allah s.w.t yai ta tsoratar damu akan tauhidii yaita nanata mana muriqe tauhidi .dan hakane ma allah s.w.t ya turo dukkanin annabawa da manzannin sa,akan tauhidine annabawa da manzanni suka shawuya , wasu akakashesu wasu sukai hijira suka bar mahaifarsu akanhakane wasunsu suka bata da iyayensu da yayan su.
ashe kenan yan uwa kunga tauhidi ba abune wanda za ai wasa dashi ba hakan tasa dolene malamanmu nasunna suka dage akan yadashi dankoyi da annabawa da manzanni .
Abubuwan da zamu kula dasu dan kiyaye tauhidimmu
.1.dole mu guji shirka babba daqaramar ta
2.mukiyaye bidiah dan itace silar shirka
3.mu yawaita neman ilmi da bayani akan tauhidi agun malamai
allah ka qara tsira da amunci ga fiyayyan halitta annabi saw.kasamu cikin ceton sa s.a.w kakuma karemana malamanmu na sunnah
wslm.
.
assalamun alaikum yan uwana ,bayan gaisuwa irin ta addinin islam ,iname farawa da sunan allah merahama da jinqai ,tsira da amunci su qara tabbata ga fiyayyan halitta annabi muhammadu s.a.w tare da sahabban sa da wadanda sukai ruqo da hanyar su .har izuwa qarshen duniya
yan uwa wannan wani abune (tauhidi)wanda dayawan mutane suke tambaya ko mamaki akan yadda malamanmu na sunnah suketa bayani ba dare ba rana akan tauhidi kuma ba sa sassauci ga dukwanda yasabawa tauhidi na haqiqa suka qare rayuwar su akan lallai akiyaye akuma kula da tauhidi akansane wasu malaman suka mutu akurkuku kamar su sheikul islam ibn taiymiya ,wasu sunbar mahaifarsu kamar su muhammad dan abdulwahab. Wasu andake su an dauresu ,kamar su imam tirmidi ,ahamad dan hambali ,ga irin su sheik jafar mahamud adam, r.h sheik mahamud gumi r.h hakama can qololuwa sama (sahabban manzon allah s.a.w)kamar su salmanur farisi ,abuzarri giffari ,sumaiya ,bilal .dadai shauran su allah ya qara yadda dasu .yan uwa wadannan dukkansu sunsha fama meyawa akan tabbatar da tauhidi. Dayawa yan uwa musulmi sunyi bacci akan tauhidi harma wasu suke ganin malamanmu nasunnah suna zafafawa kamar su sheik,ibn taiymiyya ,muhammad dan abdulwahab ,usaimin,bin bath,saleh al usaimi, fauzanul alfauzan,nasiridden albani da su sheik jafar adam,dr ahamad b.u,k, sheik isa aliyu fantami ,binu usman,albani zaria,dr jalo jalingo,saleh pakistan,sheik gero arugungu,sheik harun kabiru kombe da dai shauransu,.
Yan uwa musani tauhidi shine turakun addini musulunci kuma shine shisshiken musulunci in ba tauhidi to ba musulunci,hakama koda ka shekara kana sallah, ko azumi, laiya,zikiri,karatun qur'ani , koda kana ciyar da mutane da halal adadin wadanda sukaje maka hajji, .in ba tauhidi to mutum yayi abanza dan allah bazai karba ba hasalima azaba za aiwa mutum ,sannan babu abu mafi sauqin warwarewa kamar tauhidi, azumi yana karyewa da cin abunci ,kusantar iyali dashauran su ,sallama na karyewa da hadasi amma tauhidi na iya karyewa qasa da second din agogo ,wannan dalilinne yasa allah swt yaita ja mana kunne a alqurani me girma kamar a suratul
.1 ,anbiya'i aya ta 25 data 66
. 2.huda ayata 25 zuwa ta 26
.3. Zariyat aya ta.56
. 4.sa'ad aya ta 17
.5. Nahali ayata 36
.6.al'israa ayata 23
.7.nisa'i 36
.8. Albaqara ayata 256
9. Al an'am ayata 151 data 153
.10. Yunusu ayata 106
.11 zumar ayata 3.
12. Annahali ayata 120
13. Annisa'i ayata 116
14.yusuf ayata 108
15.al israa aya ta 57
16 al an'am 162 da 163
.yan uwa akwai ayoyi dadama da hadisai ingantatu da suke nuna matsayin tauhidi da yadda allah s.w.t yai ta tsoratar damu akan tauhidii yaita nanata mana muriqe tauhidi .dan hakane ma allah s.w.t ya turo dukkanin annabawa da manzannin sa,akan tauhidine annabawa da manzanni suka shawuya , wasu akakashesu wasu sukai hijira suka bar mahaifarsu akanhakane wasunsu suka bata da iyayensu da yayan su.
ashe kenan yan uwa kunga tauhidi ba abune wanda za ai wasa dashi ba hakan tasa dolene malamanmu nasunna suka dage akan yadashi dankoyi da annabawa da manzanni .
Abubuwan da zamu kula dasu dan kiyaye tauhidimmu
.1.dole mu guji shirka babba daqaramar ta
2.mukiyaye bidiah dan itace silar shirka
3.mu yawaita neman ilmi da bayani akan tauhidi agun malamai
allah ka qara tsira da amunci ga fiyayyan halitta annabi saw.kasamu cikin ceton sa s.a.w kakuma karemana malamanmu na sunnah
wslm.
.
SUWAYE AKAN GASKIYA?
Dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyen halitta annabin rahama annabi muhammadu s.a.w
yan uwa wannan wata tambayace wacce mu musulmAi muke yawan nanatata a junanmu tsakanin qungiyoyin addini kamar ,izala,tijjaniyya,qadiriyya,shi'ah,khawarij,quraniyun da dai shauransu
musammamma in aka dubi hadisin tirmidi da manzon allah s.a.w yace wannan al'ummar dasannu zata rabu harkaso 73 dukka kaso 72 zasutafi wuta sai kaso dayane kawai yan aljannah,sune wadanda sukekan abindanake dakuma sahabbainah....tirmidiy ne yakawo kuma albani ya ingantashi 4219
Sai kowacce qungiya tadinga ikirarin itace wannan dayar da take kan gaskiy. Amma dayake qurani gidan tonan asiri,da baiyana gaskiya ,da bata,tuni yariga yayi bayanin wadanda suke kan gaskiya tahanyar da zakagane su cikin sauqi gakuma hadisai ingatattu sunqara bayani .sabodahaka ga wasu daga siffofin wadanda suke kangaskiya sai muyiwa juna adalci muga qungiyar waye tawaye,take kan gaskiya .in allah yaso
.1.sune wadanda dukkan lamarin su na rayuwa,mu'amala,hukunci ,sabani suke maidahi ga allah damanzansa s.a.w wato sunmaida allah damanzon sa abin kwaikwayo adukkan alamarinsu.iya samun ikon su da damar su
kamar yadda allah swt yafada a suratul nisa'i inkuka sami sabani a wani abu to kumaidahi (al amari) zuwaga allah damanzon sa(dan suyi muku hukunci akan sabani) in kunkasance kunyi imani da allah da ranar tashin alqiyama hakane mafi alkairi dakuma kyakkyawar(mafi kyaun) fassara wato tawili. Nisa'i
2. Basa gabatar da maganar kowa (malamine,mala'ikane ,annabine,waline,) a kan ta annabi muhammadu s.a.w .wato maganar annabi muhanadu s.a.w itace gaba data kowa
saboda fadin allah swt yaku wadan da kukai iymani kada ku gabaci allah da manzansa .....(wato karkuyi wani aiki a ibada sai allah da manzan sa sun ce kuyi ,ko annabi s.a.w. Yayi) suratul hujirat
3 mutanene masu tsananin ruqo da tauhidi adukkanin sa tare da fassarahi kamar yadda magabata naqwarai sukayi
4.suna matuqar jajircewa wajen binsunnar annabin rahama dakuma bankado sunnar da akamantata su dabbaqata daidai gwargwadon samun damansu har acemusu baqine ko masu sabon addini, .kamar yadda annabi s.a.w yace musulunci ya somu yana baqo kuma dasannu zai koma baqo kamar yadda yasomi yana baqo yabo yatabbata gabaqi(wadan da suke dabbaqa sunna sanda bidiah tai yawa ,shirka taiyawa) ,kokuma itaciyar duba ta aljanna ta tabbata gasu baqin
5.sune wadan da basa kutsawa ,basa fassara ayoyin alqurani da son zuciyar su,ra'ayin su ,suna tsayawa akan yadda annabi s.a.w yafassara ta kawai dan sunyadda .baya magana tasan rai sai wahayi... kadai da akeyimasa..dakuma yadda sahabbai da magabata na qwarai suka fassarata s
6.basa maqalewa maganar malamansu a gun da sukai kuskure ,dansunsa malamansu ba ma asumaineba suna iya kuskure .kamar yadda annabi saw yace dukkan dan adam yana kuskure mafi alkairin me kuskure ,masu tuba. Daga ahamad.
Dakuma fadin imamu malik r.h babu wani bayan annabi s.a.w .face a iya karbar maganarsa ko a barmasa saidai annabi s.a.w . Wato dolene ai aiki damaganarsa dukka
.7.sune wadan da zargi ko cutarwa basa sauke su daga kan turbar gaskiya
kamar yadda annabi s.a.w yace wani bangare na al'ummar nan bazai gusheba yanakan gaskiya, ba kuma wanda zaicutar dasu dan ya sabamusu (wato surutun mutane,da makirci,da akemusu baya sasu su bar gaskiya) har al'amarin allah ya zo .daga muslim
8.sune ma abota hadisi wato masu lazumtar karanta hadisai da aiki dashi gwargwadon ikon su
9.suna temakon addinin musulunci da dukiyarsu da ransu dakomai nasu
10.suna umarni da kyakkyawan aiki da hani ga mummunan aiki koda yaushe .kasancewar su mafiya alkairin al'umma
11. Suna qasqantar dakai da tsoran azabar allah.dakuma kwadayin rahamarsa ,da gafarar sa s.w.t
12. sunayiwa annabin raha s.a.w makauniyar biyayya,da sonsa da ahalin gidansa dukkansu suna kallon matsayin su irin kallon da shari'ah taimusu ,basa daga su matsayin da banasu ba kamar na annabi s.aw.,ko na allah s.w.t
13.suna matuqar son sahabban annabi muhammadu s.a.w .basa batasu,basa aibatasu basa ambaton su saida alkairi ,suna barranta gadukkan maqiyin su
14.da shauran su
YAN UWA WANNAN SUNE WASU DAGA CIKIN SIFFOFIN KASO DAYA CIKIN KASO 73 DA ALUMMAR MUSULMAI ZASU KASU AMMA DUKKAN SU SUNA WUTA SAI WANNAN KASON KAWAI .KUMA ITACE AQIDAR SHUWAGABANNIN MAZHABOBI 4 WATO IMAM MALIKU R.H DA IMAM AHAMAD DA IMAM SHAFI'I R.H DA IMAM ABU HANIFA R.H
ALLAH KASAMU CIKIN SU
Dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyen halitta annabin rahama annabi muhammadu s.a.w
yan uwa wannan wata tambayace wacce mu musulmAi muke yawan nanatata a junanmu tsakanin qungiyoyin addini kamar ,izala,tijjaniyya,qadiriyya,shi'ah,khawarij,quraniyun da dai shauransu
musammamma in aka dubi hadisin tirmidi da manzon allah s.a.w yace wannan al'ummar dasannu zata rabu harkaso 73 dukka kaso 72 zasutafi wuta sai kaso dayane kawai yan aljannah,sune wadanda sukekan abindanake dakuma sahabbainah....tirmidiy ne yakawo kuma albani ya ingantashi 4219
Sai kowacce qungiya tadinga ikirarin itace wannan dayar da take kan gaskiy. Amma dayake qurani gidan tonan asiri,da baiyana gaskiya ,da bata,tuni yariga yayi bayanin wadanda suke kan gaskiya tahanyar da zakagane su cikin sauqi gakuma hadisai ingatattu sunqara bayani .sabodahaka ga wasu daga siffofin wadanda suke kangaskiya sai muyiwa juna adalci muga qungiyar waye tawaye,take kan gaskiya .in allah yaso
.1.sune wadanda dukkan lamarin su na rayuwa,mu'amala,hukunci ,sabani suke maidahi ga allah damanzansa s.a.w wato sunmaida allah damanzon sa abin kwaikwayo adukkan alamarinsu.iya samun ikon su da damar su
kamar yadda allah swt yafada a suratul nisa'i inkuka sami sabani a wani abu to kumaidahi (al amari) zuwaga allah damanzon sa(dan suyi muku hukunci akan sabani) in kunkasance kunyi imani da allah da ranar tashin alqiyama hakane mafi alkairi dakuma kyakkyawar(mafi kyaun) fassara wato tawili. Nisa'i
2. Basa gabatar da maganar kowa (malamine,mala'ikane ,annabine,waline,) a kan ta annabi muhammadu s.a.w .wato maganar annabi muhanadu s.a.w itace gaba data kowa
saboda fadin allah swt yaku wadan da kukai iymani kada ku gabaci allah da manzansa .....(wato karkuyi wani aiki a ibada sai allah da manzan sa sun ce kuyi ,ko annabi s.a.w. Yayi) suratul hujirat
3 mutanene masu tsananin ruqo da tauhidi adukkanin sa tare da fassarahi kamar yadda magabata naqwarai sukayi
4.suna matuqar jajircewa wajen binsunnar annabin rahama dakuma bankado sunnar da akamantata su dabbaqata daidai gwargwadon samun damansu har acemusu baqine ko masu sabon addini, .kamar yadda annabi s.a.w yace musulunci ya somu yana baqo kuma dasannu zai koma baqo kamar yadda yasomi yana baqo yabo yatabbata gabaqi(wadan da suke dabbaqa sunna sanda bidiah tai yawa ,shirka taiyawa) ,kokuma itaciyar duba ta aljanna ta tabbata gasu baqin
5.sune wadan da basa kutsawa ,basa fassara ayoyin alqurani da son zuciyar su,ra'ayin su ,suna tsayawa akan yadda annabi s.a.w yafassara ta kawai dan sunyadda .baya magana tasan rai sai wahayi... kadai da akeyimasa..dakuma yadda sahabbai da magabata na qwarai suka fassarata s
6.basa maqalewa maganar malamansu a gun da sukai kuskure ,dansunsa malamansu ba ma asumaineba suna iya kuskure .kamar yadda annabi saw yace dukkan dan adam yana kuskure mafi alkairin me kuskure ,masu tuba. Daga ahamad.
Dakuma fadin imamu malik r.h babu wani bayan annabi s.a.w .face a iya karbar maganarsa ko a barmasa saidai annabi s.a.w . Wato dolene ai aiki damaganarsa dukka
.7.sune wadan da zargi ko cutarwa basa sauke su daga kan turbar gaskiya
kamar yadda annabi s.a.w yace wani bangare na al'ummar nan bazai gusheba yanakan gaskiya, ba kuma wanda zaicutar dasu dan ya sabamusu (wato surutun mutane,da makirci,da akemusu baya sasu su bar gaskiya) har al'amarin allah ya zo .daga muslim
8.sune ma abota hadisi wato masu lazumtar karanta hadisai da aiki dashi gwargwadon ikon su
9.suna temakon addinin musulunci da dukiyarsu da ransu dakomai nasu
10.suna umarni da kyakkyawan aiki da hani ga mummunan aiki koda yaushe .kasancewar su mafiya alkairin al'umma
11. Suna qasqantar dakai da tsoran azabar allah.dakuma kwadayin rahamarsa ,da gafarar sa s.w.t
12. sunayiwa annabin raha s.a.w makauniyar biyayya,da sonsa da ahalin gidansa dukkansu suna kallon matsayin su irin kallon da shari'ah taimusu ,basa daga su matsayin da banasu ba kamar na annabi s.aw.,ko na allah s.w.t
13.suna matuqar son sahabban annabi muhammadu s.a.w .basa batasu,basa aibatasu basa ambaton su saida alkairi ,suna barranta gadukkan maqiyin su
14.da shauran su
YAN UWA WANNAN SUNE WASU DAGA CIKIN SIFFOFIN KASO DAYA CIKIN KASO 73 DA ALUMMAR MUSULMAI ZASU KASU AMMA DUKKAN SU SUNA WUTA SAI WANNAN KASON KAWAI .KUMA ITACE AQIDAR SHUWAGABANNIN MAZHABOBI 4 WATO IMAM MALIKU R.H DA IMAM AHAMAD DA IMAM SHAFI'I R.H DA IMAM ABU HANIFA R.H
ALLAH KASAMU CIKIN SU
SUWAYE AKAN GASKIYA?
Dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyen halitta annabin rahama annabi muhammadu s.a.w
yan uwa wannan wata tambayace wacce mu musulmAi muke yawan nanatata a junanmu tsakanin qungiyoyin addini kamar ,izala,tijjaniyya,qadiriyya,shi'ah,khawarij,quraniyun da dai shauransu
musammamma in aka dubi hadisin tirmidi da manzon allah s.a.w yace wannan al'ummar dasannu zata rabu harkaso 73 dukka kaso 72 zasutafi wuta sai kaso dayane kawai yan aljannah,sune wadanda sukekan abindanake dakuma sahabbainah....tirmidiy ne yakawo kuma albani ya ingantashi 4219
Sai kowacce qungiya tadinga ikirarin itace wannan dayar da take kan gaskiy. Amma dayake qurani gidan tonan asiri,da baiyana gaskiya ,da bata,tuni yariga yayi bayanin wadanda suke kan gaskiya tahanyar da zakagane su cikin sauqi gakuma hadisai ingatattu sunqara bayani .sabodahaka ga wasu daga siffofin wadanda suke kangaskiya sai muyiwa juna adalci muga qungiyar waye tawaye,take kan gaskiya .in allah yaso
.1.sune wadanda dukkan lamarin su na rayuwa,mu'amala,hukunci ,sabani suke maidahi ga allah damanzansa s.a.w wato sunmaida allah damanzon sa abin kwaikwayo adukkan alamarinsu.iya samun ikon su da damar su
kamar yadda allah swt yafada a suratul nisa'i inkuka sami sabani a wani abu to kumaidahi (al amari) zuwaga allah damanzon sa(dan suyi muku hukunci akan sabani) in kunkasance kunyi imani da allah da ranar tashin alqiyama hakane mafi alkairi dakuma kyakkyawar(mafi kyaun) fassara wato tawili. Nisa'i
2. Basa gabatar da maganar kowa (malamine,mala'ikane ,annabine,waline,) a kan ta annabi muhammadu s.a.w .wato maganar annabi muhanadu s.a.w itace gaba data kowa
saboda fadin allah swt yaku wadan da kukai iymani kada ku gabaci allah da manzansa .....(wato karkuyi wani aiki a ibada sai allah da manzan sa sun ce kuyi ,ko annabi s.a.w. Yayi) suratul hujirat
3 mutanene masu tsananin ruqo da tauhidi adukkanin sa tare da fassarahi kamar yadda magabata naqwarai sukayi
4.suna matuqar jajircewa wajen binsunnar annabin rahama dakuma bankado sunnar da akamantata su dabbaqata daidai gwargwadon samun damansu har acemusu baqine ko masu sabon addini, .kamar yadda annabi s.a.w yace musulunci ya somu yana baqo kuma dasannu zai koma baqo kamar yadda yasomi yana baqo yabo yatabbata gabaqi(wadan da suke dabbaqa sunna sanda bidiah tai yawa ,shirka taiyawa) ,kokuma itaciyar duba ta aljanna ta tabbata gasu baqin
5.sune wadan da basa kutsawa ,basa fassara ayoyin alqurani da son zuciyar su,ra'ayin su ,suna tsayawa akan yadda annabi s.a.w yafassara ta kawai dan sunyadda .baya magana tasan rai sai wahayi... kadai da akeyimasa..dakuma yadda sahabbai da magabata na qwarai suka fassarata s
6.basa maqalewa maganar malamansu a gun da sukai kuskure ,dansunsa malamansu ba ma asumaineba suna iya kuskure .kamar yadda annabi saw yace dukkan dan adam yana kuskure mafi alkairin me kuskure ,masu tuba. Daga ahamad.
Dakuma fadin imamu malik r.h babu wani bayan annabi s.a.w .face a iya karbar maganarsa ko a barmasa saidai annabi s.a.w . Wato dolene ai aiki damaganarsa dukka
.7.sune wadan da zargi ko cutarwa basa sauke su daga kan turbar gaskiya
kamar yadda annabi s.a.w yace wani bangare na al'ummar nan bazai gusheba yanakan gaskiya, ba kuma wanda zaicutar dasu dan ya sabamusu (wato surutun mutane,da makirci,da akemusu baya sasu su bar gaskiya) har al'amarin allah ya zo .daga muslim
8.sune ma abota hadisi wato masu lazumtar karanta hadisai da aiki dashi gwargwadon ikon su
9.suna temakon addinin musulunci da dukiyarsu da ransu dakomai nasu
10.suna umarni da kyakkyawan aiki da hani ga mummunan aiki koda yaushe .kasancewar su mafiya alkairin al'umma
11. Suna qasqantar dakai da tsoran azabar allah.dakuma kwadayin rahamarsa ,da gafarar sa s.w.t
12. sunayiwa annabin raha s.a.w makauniyar biyayya,da sonsa da ahalin gidansa dukkansu suna kallon matsayin su irin kallon da shari'ah taimusu ,basa daga su matsayin da banasu ba kamar na annabi s.aw.,ko na allah s.w.t
13.suna matuqar son sahabban annabi muhammadu s.a.w .basa batasu,basa aibatasu basa ambaton su saida alkairi ,suna barranta gadukkan maqiyin su
14.da shauran su
YAN UWA WANNAN SUNE WASU DAGA CIKIN SIFFOFIN KASO DAYA CIKIN KASO 73 DA ALUMMAR MUSULMAI ZASU KASU AMMA DUKKAN SU SUNA WUTA SAI WANNAN KASON KAWAI .KUMA ITACE AQIDAR SHUWAGABANNIN MAZHABOBI 4 WATO IMAM MALIKU R.H DA IMAM AHAMAD DA IMAM SHAFI'I R.H DA IMAM ABU HANIFA R.H
ALLAH KASAMU CIKIN SU
Dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyen halitta annabin rahama annabi muhammadu s.a.w
yan uwa wannan wata tambayace wacce mu musulmAi muke yawan nanatata a junanmu tsakanin qungiyoyin addini kamar ,izala,tijjaniyya,qadiriyya,shi'ah,khawarij,quraniyun da dai shauransu
musammamma in aka dubi hadisin tirmidi da manzon allah s.a.w yace wannan al'ummar dasannu zata rabu harkaso 73 dukka kaso 72 zasutafi wuta sai kaso dayane kawai yan aljannah,sune wadanda sukekan abindanake dakuma sahabbainah....tirmidiy ne yakawo kuma albani ya ingantashi 4219
Sai kowacce qungiya tadinga ikirarin itace wannan dayar da take kan gaskiy. Amma dayake qurani gidan tonan asiri,da baiyana gaskiya ,da bata,tuni yariga yayi bayanin wadanda suke kan gaskiya tahanyar da zakagane su cikin sauqi gakuma hadisai ingatattu sunqara bayani .sabodahaka ga wasu daga siffofin wadanda suke kangaskiya sai muyiwa juna adalci muga qungiyar waye tawaye,take kan gaskiya .in allah yaso
.1.sune wadanda dukkan lamarin su na rayuwa,mu'amala,hukunci ,sabani suke maidahi ga allah damanzansa s.a.w wato sunmaida allah damanzon sa abin kwaikwayo adukkan alamarinsu.iya samun ikon su da damar su
kamar yadda allah swt yafada a suratul nisa'i inkuka sami sabani a wani abu to kumaidahi (al amari) zuwaga allah damanzon sa(dan suyi muku hukunci akan sabani) in kunkasance kunyi imani da allah da ranar tashin alqiyama hakane mafi alkairi dakuma kyakkyawar(mafi kyaun) fassara wato tawili. Nisa'i
2. Basa gabatar da maganar kowa (malamine,mala'ikane ,annabine,waline,) a kan ta annabi muhammadu s.a.w .wato maganar annabi muhanadu s.a.w itace gaba data kowa
saboda fadin allah swt yaku wadan da kukai iymani kada ku gabaci allah da manzansa .....(wato karkuyi wani aiki a ibada sai allah da manzan sa sun ce kuyi ,ko annabi s.a.w. Yayi) suratul hujirat
3 mutanene masu tsananin ruqo da tauhidi adukkanin sa tare da fassarahi kamar yadda magabata naqwarai sukayi
4.suna matuqar jajircewa wajen binsunnar annabin rahama dakuma bankado sunnar da akamantata su dabbaqata daidai gwargwadon samun damansu har acemusu baqine ko masu sabon addini, .kamar yadda annabi s.a.w yace musulunci ya somu yana baqo kuma dasannu zai koma baqo kamar yadda yasomi yana baqo yabo yatabbata gabaqi(wadan da suke dabbaqa sunna sanda bidiah tai yawa ,shirka taiyawa) ,kokuma itaciyar duba ta aljanna ta tabbata gasu baqin
5.sune wadan da basa kutsawa ,basa fassara ayoyin alqurani da son zuciyar su,ra'ayin su ,suna tsayawa akan yadda annabi s.a.w yafassara ta kawai dan sunyadda .baya magana tasan rai sai wahayi... kadai da akeyimasa..dakuma yadda sahabbai da magabata na qwarai suka fassarata s
6.basa maqalewa maganar malamansu a gun da sukai kuskure ,dansunsa malamansu ba ma asumaineba suna iya kuskure .kamar yadda annabi saw yace dukkan dan adam yana kuskure mafi alkairin me kuskure ,masu tuba. Daga ahamad.
Dakuma fadin imamu malik r.h babu wani bayan annabi s.a.w .face a iya karbar maganarsa ko a barmasa saidai annabi s.a.w . Wato dolene ai aiki damaganarsa dukka
.7.sune wadan da zargi ko cutarwa basa sauke su daga kan turbar gaskiya
kamar yadda annabi s.a.w yace wani bangare na al'ummar nan bazai gusheba yanakan gaskiya, ba kuma wanda zaicutar dasu dan ya sabamusu (wato surutun mutane,da makirci,da akemusu baya sasu su bar gaskiya) har al'amarin allah ya zo .daga muslim
8.sune ma abota hadisi wato masu lazumtar karanta hadisai da aiki dashi gwargwadon ikon su
9.suna temakon addinin musulunci da dukiyarsu da ransu dakomai nasu
10.suna umarni da kyakkyawan aiki da hani ga mummunan aiki koda yaushe .kasancewar su mafiya alkairin al'umma
11. Suna qasqantar dakai da tsoran azabar allah.dakuma kwadayin rahamarsa ,da gafarar sa s.w.t
12. sunayiwa annabin raha s.a.w makauniyar biyayya,da sonsa da ahalin gidansa dukkansu suna kallon matsayin su irin kallon da shari'ah taimusu ,basa daga su matsayin da banasu ba kamar na annabi s.aw.,ko na allah s.w.t
13.suna matuqar son sahabban annabi muhammadu s.a.w .basa batasu,basa aibatasu basa ambaton su saida alkairi ,suna barranta gadukkan maqiyin su
14.da shauran su
YAN UWA WANNAN SUNE WASU DAGA CIKIN SIFFOFIN KASO DAYA CIKIN KASO 73 DA ALUMMAR MUSULMAI ZASU KASU AMMA DUKKAN SU SUNA WUTA SAI WANNAN KASON KAWAI .KUMA ITACE AQIDAR SHUWAGABANNIN MAZHABOBI 4 WATO IMAM MALIKU R.H DA IMAM AHAMAD DA IMAM SHAFI'I R.H DA IMAM ABU HANIFA R.H
ALLAH KASAMU CIKIN SU
Subscribe to:
Comments (Atom)
