Salamun alaikum .yan uwa
yau zantunatar damu akan yadda zamu tsarkake gidajenmu daga sharrin shedan .
Abokin gabarmu kamar yadda allah swt yace a alqurani# innashaidan lakum aduw pattakizuhu aduwwan.
Hanyoyin tsarkake gida
1 inzaku shiga gida tokuyi sallama .manzon allah swa ya ya kai dana inzakashiga gun iyalanka kayi sallama saitaza albarka agareka dakum iyalan gidan tirmidine yakawo wannan hadisin kuma ingantaccene
2.yawaita karatun qurani a gida yana saukar da raha,malaiku kuma shedan zaibar gidan.za asami kariya daga aljanu .matuqar anyi dan allah
3 kiyaye gida daga kidekide domin sunacikin sautis shedan kuma abundayake so
4.cire kararrawa a gida koda ta wayace gwanda kacanja wani ringin ita kararrawa takeke kota makaranta ,kota waya domin annabi saw yacemana malaiku basa abokantakar wasu masu kare ko qararrawa
4.kadamusa kayayyakin da suke koyine da nasara agidajenmu kamar kros, gunki ko hotuna dan malaiku basashiga gidan da yake akwai gunki ko sura .rawawu mussulum
5 karmu ajiye kare saidai dangadin gona kofarauta shar ancacciya
6 yin addua fita da shiga gida da bandaki
7.yin azakardin safe dayamma
8 koyawa iyalai azzakar dakuma dafakan kananan yara aimusu
9 yin addu o in kwanciya barci dakuma ta tashi
wslm
abdul
Abdul
Search This Blog
Pages
Popular Posts
-
**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa ...
-
Addu'ar shiga masallaci 1.bissimillahi wassalatu wassalamu ala rasulullah allahumma aftahaliy abuwabu rahamatika . Daga abu dawuda ...
-
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyan halita annabi muhammadu sallalahu alaihi wasallam.bayan haka inaimana ...
-
Illoli da wasu kayan adon mata sukedashi dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci su tabbata gafiyayyan halitta annabi muhammad f...
-
**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa ...
-
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci su tabbata ga annabin rahama saw .yan uwa ayau zan tunatar damu musammamma ni meyawan lefi.w...
-
Wannan itama tana daga adduar da manzan allah swa yake yawaita maimaitawa dan neman kariya a gun allah swt allahumma inni a uzubika min s...
Translate
Subscribe to:
Post Comments (Atom)

No comments:
Post a Comment