Ranar jummu ah
da abubuwan da ake mata
yan uwa musani dai ranar jummuah ranace me matuqar alkairy a gun musulmai wannan ne yasa manzon allah s.a.w ya umarcemu dakuma bamu shawar akan yin wadannan abubuwa
1.yin wanka kafin shigowar lokacin tafiya masallaci musammamma ga matasa wajibine
2.saka fararan kaya abun sone kuma sunnane
3.saka turare me dadin qamshi bawanda zai cutar da mutane ba
4.yin asuwaki
5.saurarar huduba dabarin surutu da barin hana wani surutu
6.yawaita salati,adduoin alkairi ,azkar,nafiloli dashauransu
wasalam allah yasa mudace da sa arnan ta ranar jummu ah
abdul
Abdul
Search This Blog
Pages
Popular Posts
-
**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa ...
-
Addu'ar shiga masallaci 1.bissimillahi wassalatu wassalamu ala rasulullah allahumma aftahaliy abuwabu rahamatika . Daga abu dawuda ...
-
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyan halita annabi muhammadu sallalahu alaihi wasallam.bayan haka inaimana ...
-
Illoli da wasu kayan adon mata sukedashi dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci su tabbata gafiyayyan halitta annabi muhammad f...
-
**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa ...
-
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci su tabbata ga annabin rahama saw .yan uwa ayau zan tunatar damu musammamma ni meyawan lefi.w...
-
Wannan itama tana daga adduar da manzan allah swa yake yawaita maimaitawa dan neman kariya a gun allah swt allahumma inni a uzubika min s...

No comments:
Post a Comment