Yadda za kuyi da naman layya dakuma wasu bayanan
salamun alaikum
yan uwa .
Yadda zakayi da naman layyarku
.1.dafarko dai anaso kasadaukar da mafi yawan naman ,danhaka hadisi yazo daga manzon allah s.w.a ya yi layya da raquma 100 amma ya sadaukar danaman duka da fatar da ma igiyar daure raquman.
Amma ba laifi karaba naman uku kacikaida iyalanka daya kabada daya kyauta kayi sadaka da daya.
Suwa a kebawa naman layya
1.faqirai
2.iyalanka
3.mutane wato kyauta
ba a bawa mahauci naman laiya dasunan ladan aiki.
Irin dabbar da za a yanka a layya
1.raqumi dan shekara 5
2. Saniya yar shekara 2
3.awaki yan shekara 1 ko sama amma balefi in ana rashi ayi samada yar shekara daya wato juz a
siffar dabbar layya
1.tazama me mai
2.me lafiya
wacce ba a layya da ita
1.me yankakken kunne sosai
2.me yankakken qaho amma malikiyya sunce in bayajine wato ya warke ba lefi ayi da ita
4.me zubabban haqora
5.tsohuwa marar mai
3. Da duk wata me babban aibu
ana iya hada kudi kamar mutum 10 susai raqumi suyi layya
mutum 7 susai saniya suyi kamar yadda hadisi yatabbata daga manzon allah s.a.w
abdul
Abdul
Search This Blog
Pages
Popular Posts
-
**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa ...
-
Addu'ar shiga masallaci 1.bissimillahi wassalatu wassalamu ala rasulullah allahumma aftahaliy abuwabu rahamatika . Daga abu dawuda ...
-
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyan halita annabi muhammadu sallalahu alaihi wasallam.bayan haka inaimana ...
-
Illoli da wasu kayan adon mata sukedashi dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci su tabbata gafiyayyan halitta annabi muhammad f...
-
**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa ...
-
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci su tabbata ga annabin rahama saw .yan uwa ayau zan tunatar damu musammamma ni meyawan lefi.w...
-
Wannan itama tana daga adduar da manzan allah swa yake yawaita maimaitawa dan neman kariya a gun allah swt allahumma inni a uzubika min s...

No comments:
Post a Comment