Powered By Blogger

abdul

Abdul

Search This Blog

Pages

Popular Posts

Translate

Thursday, 19 December 2013

http://f14.wapkafiles.com/download/6/0/8/2264844_60849bb2fffa42c29a74a132.jar/cfe3d1130af4c8e2b182/HadithV1.jar

http://f14.wapkafiles.com/download/6/0/8/2264844_60849bb2fffa42c29a74a132.jar/cfe3d1130af4c8e2b182/HadithV1.jar

**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa Ni ne Muhammad , Ni ne Ahmad , Ni ne Almahi (wato wanda Allah zai share kafirci dashi). Ni ne Al-hashir (wanda za’a fara tayar dashi ranar kiyama). Ni ne Al’akibu (wanda babu Annabi bayansa).[ Bukhari da Muslim suka ruwaito shi]. An karbo Hadisi daga Abu-musal’Ash‘ari yace: "Annabi ya kasance yana fada mana wasu daga cikin sunayensa sai ya ce : " Ni ne Muhammad, Ni ne Ahmad, Ni ne Mukaffi (wato na karshen Annabawa), Ni ne Alhashir, Ni ne Nabiyyut-Taubah, Ni ne Nabiyyur- Rahmah”. [Muslim ne ya ruwaito shi]. -by sa'ad Khalifa yakubu (sky)

**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa Ni ne Muhammad , Ni ne Ahmad , Ni ne Almahi (wato wanda Allah zai share kafirci dashi). Ni ne Al-hashir (wanda za’a fara tayar dashi ranar kiyama). Ni ne Al’akibu (wanda babu Annabi bayansa).[ Bukhari da Muslim suka ruwaito shi]. An karbo Hadisi daga Abu-musal’Ash‘ari yace: "Annabi ya kasance yana fada mana wasu daga cikin sunayensa sai ya ce : " Ni ne Muhammad, Ni ne Ahmad, Ni ne Mukaffi (wato na karshen Annabawa), Ni ne Alhashir, Ni ne Nabiyyut-Taubah, Ni ne Nabiyyur- Rahmah”. [Muslim ne ya ruwaito shi]. -by sa'ad Khalifa yakubu (sky)

**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa Ni ne Muhammad , Ni ne Ahmad , Ni ne Almahi (wato wanda Allah zai share kafirci dashi). Ni ne Al-hashir (wanda za’a fara tayar dashi ranar kiyama). Ni ne Al’akibu (wanda babu Annabi bayansa).[ Bukhari da Muslim suka ruwaito shi]. An karbo Hadisi daga Abu-musal’Ash‘ari yace: "Annabi ya kasance yana fada mana wasu daga cikin sunayensa sai ya ce : " Ni ne Muhammad, Ni ne Ahmad, Ni ne Mukaffi (wato na karshen Annabawa), Ni ne Alhashir, Ni ne Nabiyyut-Taubah, Ni ne Nabiyyur- Rahmah”. [Muslim ne ya ruwaito shi]. -by sa'ad Khalifa yakubu (sky)

**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa Ni ne Muhammad , Ni ne Ahmad , Ni ne Almahi (wato wanda Allah zai share kafirci dashi). Ni ne Al-hashir (wanda za’a fara tayar dashi ranar kiyama). Ni ne Al’akibu (wanda babu Annabi bayansa).[ Bukhari da Muslim suka ruwaito shi]. An karbo Hadisi daga Abu-musal’Ash‘ari yace: "Annabi ya kasance yana fada mana wasu daga cikin sunayensa sai ya ce : " Ni ne Muhammad, Ni ne Ahmad, Ni ne Mukaffi (wato na karshen Annabawa), Ni ne Alhashir, Ni ne Nabiyyut-Taubah, Ni ne Nabiyyur- Rahmah”. [Muslim ne ya ruwaito shi]. -by sa'ad Khalifa yakubu (sky)

**SUNAYEN ANNABIN RAHAMAH ANNABI MUHAMMAD (S.A.W) *** An karbo hadisi daga Jubair ibn Mu]’im, Annabi ya ce :”Hakika Ina dasunaye masu yawa Ni ne Muhammad , Ni ne Ahmad , Ni ne Almahi (wato wanda Allah zai share kafirci dashi). Ni ne Al-hashir (wanda za’a fara tayar dashi ranar kiyama). Ni ne Al’akibu (wanda babu Annabi bayansa).[ Bukhari da Muslim suka ruwaito shi]. An karbo Hadisi daga Abu-musal’Ash‘ari yace: "Annabi ya kasance yana fada mana wasu daga cikin sunayensa sai ya ce : " Ni ne Muhammad, Ni ne Ahmad, Ni ne Mukaffi (wato na karshen Annabawa), Ni ne Alhashir, Ni ne Nabiyyut-Taubah, Ni ne Nabiyyur- Rahmah”. [Muslim ne ya ruwaito shi]. -by sa'ad Khalifa yakubu (sky)

Sunday, 20 October 2013

Hada selection mp3

Zaka iya hada selection mp3 wato waqa ,ko karatu kamar guda 6 ,a gudaya

.kawai iy download din blueftp in bakadashi.
kabi wannan hanyar
=kayi foldar empty a memory card ko phone
.=bude bluetfp
=jeka kan memory ko phone inda waqar take
kabude.faldar da zakaiwa selection
=sai kazabi select all ,kokayi amfani da * kana markin din waqar daya bayan daya.
=danna menu key
=zabi compress items [tar] zainuna ma haka
file,tar
=goge file .karubuta sunan dakakeso kabawa selectiondin naka.
=goge tar ,ka rubuta mp3 [murali abdul,mp3 a memakon tar mp3] sai kadanna ok ,ko yes za ai ta tambayanka kana yes.
Dakansa zai loading kamar kana browsinga zai dunqule maka waqoqin dakakeso .dayagama copressing zai tsaya sai kadanna ok

Saturday, 19 October 2013

YADDA ZAKA BUDE WAYARKA nokia kowacce irice .unlocking

YADDA ZAKA BUDE WAYARKA nokia kowacce irice wato kayi unlocking dinta in kasa security kamanta to basai kaje computer ba
kawai kadanna unlock botton da sita [*] saikadanna 112 ko 911 sai kaimaza kadanna sending da ok. Kagama kawai zata bude.

Yadda zaka kiyaye account dinka daga haickers .aqalla 70%

Yadda zaka kiyaye account dinka daga haickers .aqalla 70%
1.duk sanda kaje wani web site,forum ko duk wani page ,da zakai rigister,ko 2go,ko fb kai kowanna account nema da akebuqatar password .to katabbata kafara sa username sai kasa password. Kafin kasa password din kadanna space adadin yadda kaso sal ka rubuta password din taka. To haicker bazai ga password dinba.
2 karkayadda wani ko wata taima dadin baki ko dabara kafadamata passworddinka
3 karka yawaita sa password dinka akowanna page barkatai
4. Kayi creating din email nadaban wanda baka amfani dashi wajen surrunka.saikadinga amfani dashi.dan gwaji kafin kayi da naka email din me surrukanka.
4 kayawaita canja password
5 kadinga amfani da antimalwere a computer ka ko wayarka

Tuesday, 15 October 2013

Zaman makoki da ma wasu abubuwan na jana iza

Zaman makoki da ma wasu abubuwan na jana iza

Zaman makoki da ma wasu abubuwan na jana iza

Zaman makoki da ma wasu abubuwan jana iza.

salamun alaikum yan uwana ayau zan tunatar damu akan wani abu damuka sani muka manta wato zaman makoki da ladibansa ashari'ar musulunci.
Haqiqa a yau kurakuran mu sun yawaita a harkar zaman makoki da rufe mutum a kabari.,
#yawaita surutu a maqabarta
wannan dabi'ar tazame mana jiki sai kaga anata surutu ,kaji ana toshe can qara nan wasu ma surutai kawai sukeyi agefe,allahalin anhana mu surutu a yayin binne mamaci.
# daga waya gsm
ko kuma hakakawai kaga mutane ana rufe mutum a kabari ,amma su wayar su ringtone yana tashi ,kuma kaji mutum ya daga yanacewa gani a maqabarta kaza ko kace wane yai kaza dakaza .wannan bai daceba kuma rashin nuna damuwa da alhimin mutuwarne, yakamata in zaka shiga maqabarta ka kashe wayar ka kawai.
#shiga maqabarta ba addu'a
wannan ma wani abune da yazama ruwan dare musammamma matasa zakaga ba ruwansu haka kawai suke shiga maqabarta ba addu'ar wasu ma basu san anayi ba .yazo a hadisi ingantacce in za a shiga maqabarta ace assalamu alaikum ahalil diyyari minal mu'uminun wal muslimin wa'inna insha allah bikum lahiquwna as alullah lana walakum apiyatan .daga muslim 671.
#shiga gidan matan aure .
#sai kaga mutane da anyi mutuwa a gida suna kutsawa su shiga batare da anyimusu iziniba. Kai tsaye haramun ne yin hakan
#munafurci da gulma yayin zaman makoki
wannan itace da biah mafi muni a mutuwa tazakaga an cika qofar gidan mamaci ana karbar gaisuwa mutane da yawa zasu zauna kagan su dabadaba kaso 9 cikin goma nawannan zaman in banda gulma ,da munafurcin mutane ba su da aikinyi wasuma wayar su sukeji susa earphone,da rana tayi aitafito da abuncin magada kalakala anacinye musu kamar gidan biki hakama inkashiga cikin gida suma mata aikin da sukeyi kenan. Alhalin yadda akace muyi zaman makoki kwana 3. Kawai sai dai ga matar da mijinta yamutu.
Kuma anaso ne kawai inkaje kayiwa mutum gaisuwa kayimasa adduah kawai katashi katafi naka guri. Sannankuma yan uwan mamaci kadai ne akeso su zauna tsahon kwana 3 dan karbar gaisuwa dakuma saukemasa nauyin kansa
#fadin la hailahaillalla yayin shigar damutum kabari .addu ar da annabi yakoyar itace kace bismillah wa ala sunnatu rasulillah .daga abudawu 310 da hakim da zahabi
yan uwa allah yasa mu gyara wslm

Thursday, 10 October 2013

Work up the duties of individual citizens in an islam

Work up
the duties of individual citizens in an islam
this it was clearly understandig from the great hadith autlining duties of citizens .
As falow
whoever among you has seen something wrong,bad he he should change it with his hand [power authority] if he cannot do that ,then let him change it with his tongue[write ,talk,etc]if still he cannot do that ,then let him change it in his heart [feeling dis like]and that is the weakest singn of faith 2 also she most follow all the rule and regulation of his country which ara not contradiction to islam religeon .
Becouse there is no obedience to any creature in disobedienc to the creator[allah s.w.t]
wsl

Wednesday, 9 October 2013

MATSAYIN TAUHIDI
assalamun alaikum yan uwana ,bayan gaisuwa irin ta addinin islam ,iname farawa da sunan allah merahama da jinqai ,tsira da amunci su qara tabbata ga fiyayyan halitta annabi muhammadu s.a.w tare da sahabban sa da wadanda sukai ruqo da hanyar su .har izuwa qarshen duniya
yan uwa wannan wani abune (tauhidi)wanda dayawan mutane suke tambaya ko mamaki akan yadda malamanmu na sunnah suketa bayani ba dare ba rana akan tauhidi kuma ba sa sassauci ga dukwanda yasabawa tauhidi na haqiqa suka qare rayuwar su akan lallai akiyaye akuma kula da tauhidi akansane wasu malaman suka mutu akurkuku kamar su sheikul islam ibn taiymiya ,wasu sunbar mahaifarsu kamar su muhammad dan abdulwahab. Wasu andake su an dauresu ,kamar su imam tirmidi ,ahamad dan hambali ,ga irin su sheik jafar mahamud adam, r.h sheik mahamud gumi r.h hakama can qololuwa sama (sahabban manzon allah s.a.w)kamar su salmanur farisi ,abuzarri giffari ,sumaiya ,bilal .dadai shauran su allah ya qara yadda dasu .yan uwa wadannan dukkansu sunsha fama meyawa akan tabbatar da tauhidi. Dayawa yan uwa musulmi sunyi bacci akan tauhidi harma wasu suke ganin malamanmu nasunnah suna zafafawa kamar su sheik,ibn taiymiyya ,muhammad dan abdulwahab ,usaimin,bin bath,saleh al usaimi, fauzanul alfauzan,nasiridden albani da su sheik jafar adam,dr ahamad b.u,k, sheik isa aliyu fantami ,binu usman,albani zaria,dr jalo jalingo,saleh pakistan,sheik gero arugungu,sheik harun kabiru kombe da dai shauransu,.
Yan uwa musani tauhidi shine turakun addini musulunci kuma shine shisshiken musulunci in ba tauhidi to ba musulunci,hakama koda ka shekara kana sallah, ko azumi, laiya,zikiri,karatun qur'ani , koda kana ciyar da mutane da halal adadin wadanda sukaje maka hajji, .in ba tauhidi to mutum yayi abanza dan allah bazai karba ba hasalima azaba za aiwa mutum ,sannan babu abu mafi sauqin warwarewa kamar tauhidi, azumi yana karyewa da cin abunci ,kusantar iyali dashauran su ,sallama na karyewa da hadasi amma tauhidi na iya karyewa qasa da second din agogo ,wannan dalilinne yasa allah swt yaita ja mana kunne a alqurani me girma kamar a suratul
.1 ,anbiya'i aya ta 25 data 66
. 2.huda ayata 25 zuwa ta 26
.3. Zariyat aya ta.56
. 4.sa'ad aya ta 17
.5. Nahali ayata 36
.6.al'israa ayata 23
.7.nisa'i 36
.8. Albaqara ayata 256
9. Al an'am ayata 151 data 153
.10. Yunusu ayata 106
.11 zumar ayata 3.
12. Annahali ayata 120
13. Annisa'i ayata 116
14.yusuf ayata 108
15.al israa aya ta 57
16 al an'am 162 da 163
.yan uwa akwai ayoyi dadama da hadisai ingantatu da suke nuna matsayin tauhidi da yadda allah s.w.t yai ta tsoratar damu akan tauhidii yaita nanata mana muriqe tauhidi .dan hakane ma allah s.w.t ya turo dukkanin annabawa da manzannin sa,akan tauhidine annabawa da manzanni suka shawuya , wasu akakashesu wasu sukai hijira suka bar mahaifarsu akanhakane wasunsu suka bata da iyayensu da yayan su.
ashe kenan yan uwa kunga tauhidi ba abune wanda za ai wasa dashi ba hakan tasa dolene malamanmu nasunna suka dage akan yadashi dankoyi da annabawa da manzanni .
Abubuwan da zamu kula dasu dan kiyaye tauhidimmu
.1.dole mu guji shirka babba daqaramar ta
2.mukiyaye bidiah dan itace silar shirka
3.mu yawaita neman ilmi da bayani akan tauhidi agun malamai
allah ka qara tsira da amunci ga fiyayyan halitta annabi saw.kasamu cikin ceton sa s.a.w kakuma karemana malamanmu na sunnah
wslm.

.
SUWAYE AKAN GASKIYA?
Dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyen halitta annabin rahama annabi muhammadu s.a.w
yan uwa wannan wata tambayace wacce mu musulmAi muke yawan nanatata a junanmu tsakanin qungiyoyin addini kamar ,izala,tijjaniyya,qadiriyya,shi'ah,khawarij,quraniyun da dai shauransu
musammamma in aka dubi hadisin tirmidi da manzon allah s.a.w yace wannan al'ummar dasannu zata rabu harkaso 73 dukka kaso 72 zasutafi wuta sai kaso dayane kawai yan aljannah,sune wadanda sukekan abindanake dakuma sahabbainah....tirmidiy ne yakawo kuma albani ya ingantashi 4219
Sai kowacce qungiya tadinga ikirarin itace wannan dayar da take kan gaskiy. Amma dayake qurani gidan tonan asiri,da baiyana gaskiya ,da bata,tuni yariga yayi bayanin wadanda suke kan gaskiya tahanyar da zakagane su cikin sauqi gakuma hadisai ingatattu sunqara bayani .sabodahaka ga wasu daga siffofin wadanda suke kangaskiya sai muyiwa juna adalci muga qungiyar waye tawaye,take kan gaskiya .in allah yaso
.1.sune wadanda dukkan lamarin su na rayuwa,mu'amala,hukunci ,sabani suke maidahi ga allah damanzansa s.a.w wato sunmaida allah damanzon sa abin kwaikwayo adukkan alamarinsu.iya samun ikon su da damar su
kamar yadda allah swt yafada a suratul nisa'i inkuka sami sabani a wani abu to kumaidahi (al amari) zuwaga allah damanzon sa(dan suyi muku hukunci akan sabani) in kunkasance kunyi imani da allah da ranar tashin alqiyama hakane mafi alkairi dakuma kyakkyawar(mafi kyaun) fassara wato tawili. Nisa'i
2. Basa gabatar da maganar kowa (malamine,mala'ikane ,annabine,waline,) a kan ta annabi muhammadu s.a.w .wato maganar annabi muhanadu s.a.w itace gaba data kowa
saboda fadin allah swt yaku wadan da kukai iymani kada ku gabaci allah da manzansa .....(wato karkuyi wani aiki a ibada sai allah da manzan sa sun ce kuyi ,ko annabi s.a.w. Yayi) suratul hujirat
3 mutanene masu tsananin ruqo da tauhidi adukkanin sa tare da fassarahi kamar yadda magabata naqwarai sukayi
4.suna matuqar jajircewa wajen binsunnar annabin rahama dakuma bankado sunnar da akamantata su dabbaqata daidai gwargwadon samun damansu har acemusu baqine ko masu sabon addini, .kamar yadda annabi s.a.w yace musulunci ya somu yana baqo kuma dasannu zai koma baqo kamar yadda yasomi yana baqo yabo yatabbata gabaqi(wadan da suke dabbaqa sunna sanda bidiah tai yawa ,shirka taiyawa) ,kokuma itaciyar duba ta aljanna ta tabbata gasu baqin
5.sune wadan da basa kutsawa ,basa fassara ayoyin alqurani da son zuciyar su,ra'ayin su ,suna tsayawa akan yadda annabi s.a.w yafassara ta kawai dan sunyadda .baya magana tasan rai sai wahayi... kadai da akeyimasa..dakuma yadda sahabbai da magabata na qwarai suka fassarata s
6.basa maqalewa maganar malamansu a gun da sukai kuskure ,dansunsa malamansu ba ma asumaineba suna iya kuskure .kamar yadda annabi saw yace dukkan dan adam yana kuskure mafi alkairin me kuskure ,masu tuba. Daga ahamad.
Dakuma fadin imamu malik r.h babu wani bayan annabi s.a.w .face a iya karbar maganarsa ko a barmasa saidai annabi s.a.w . Wato dolene ai aiki damaganarsa dukka
.7.sune wadan da zargi ko cutarwa basa sauke su daga kan turbar gaskiya
kamar yadda annabi s.a.w yace wani bangare na al'ummar nan bazai gusheba yanakan gaskiya, ba kuma wanda zaicutar dasu dan ya sabamusu (wato surutun mutane,da makirci,da akemusu baya sasu su bar gaskiya) har al'amarin allah ya zo .daga muslim
8.sune ma abota hadisi wato masu lazumtar karanta hadisai da aiki dashi gwargwadon ikon su
9.suna temakon addinin musulunci da dukiyarsu da ransu dakomai nasu
10.suna umarni da kyakkyawan aiki da hani ga mummunan aiki koda yaushe .kasancewar su mafiya alkairin al'umma
11. Suna qasqantar dakai da tsoran azabar allah.dakuma kwadayin rahamarsa ,da gafarar sa s.w.t
12. sunayiwa annabin raha s.a.w makauniyar biyayya,da sonsa da ahalin gidansa dukkansu suna kallon matsayin su irin kallon da shari'ah taimusu ,basa daga su matsayin da banasu ba kamar na annabi s.aw.,ko na allah s.w.t
13.suna matuqar son sahabban annabi muhammadu s.a.w .basa batasu,basa aibatasu basa ambaton su saida alkairi ,suna barranta gadukkan maqiyin su
14.da shauran su
YAN UWA WANNAN SUNE WASU DAGA CIKIN SIFFOFIN KASO DAYA CIKIN KASO 73 DA ALUMMAR MUSULMAI ZASU KASU AMMA DUKKAN SU SUNA WUTA SAI WANNAN KASON KAWAI .KUMA ITACE AQIDAR SHUWAGABANNIN MAZHABOBI 4 WATO IMAM MALIKU R.H DA IMAM AHAMAD DA IMAM SHAFI'I R.H DA IMAM ABU HANIFA R.H
ALLAH KASAMU CIKIN SU
SUWAYE AKAN GASKIYA?
Dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyen halitta annabin rahama annabi muhammadu s.a.w
yan uwa wannan wata tambayace wacce mu musulmAi muke yawan nanatata a junanmu tsakanin qungiyoyin addini kamar ,izala,tijjaniyya,qadiriyya,shi'ah,khawarij,quraniyun da dai shauransu
musammamma in aka dubi hadisin tirmidi da manzon allah s.a.w yace wannan al'ummar dasannu zata rabu harkaso 73 dukka kaso 72 zasutafi wuta sai kaso dayane kawai yan aljannah,sune wadanda sukekan abindanake dakuma sahabbainah....tirmidiy ne yakawo kuma albani ya ingantashi 4219
Sai kowacce qungiya tadinga ikirarin itace wannan dayar da take kan gaskiy. Amma dayake qurani gidan tonan asiri,da baiyana gaskiya ,da bata,tuni yariga yayi bayanin wadanda suke kan gaskiya tahanyar da zakagane su cikin sauqi gakuma hadisai ingatattu sunqara bayani .sabodahaka ga wasu daga siffofin wadanda suke kangaskiya sai muyiwa juna adalci muga qungiyar waye tawaye,take kan gaskiya .in allah yaso
.1.sune wadanda dukkan lamarin su na rayuwa,mu'amala,hukunci ,sabani suke maidahi ga allah damanzansa s.a.w wato sunmaida allah damanzon sa abin kwaikwayo adukkan alamarinsu.iya samun ikon su da damar su
kamar yadda allah swt yafada a suratul nisa'i inkuka sami sabani a wani abu to kumaidahi (al amari) zuwaga allah damanzon sa(dan suyi muku hukunci akan sabani) in kunkasance kunyi imani da allah da ranar tashin alqiyama hakane mafi alkairi dakuma kyakkyawar(mafi kyaun) fassara wato tawili. Nisa'i
2. Basa gabatar da maganar kowa (malamine,mala'ikane ,annabine,waline,) a kan ta annabi muhammadu s.a.w .wato maganar annabi muhanadu s.a.w itace gaba data kowa
saboda fadin allah swt yaku wadan da kukai iymani kada ku gabaci allah da manzansa .....(wato karkuyi wani aiki a ibada sai allah da manzan sa sun ce kuyi ,ko annabi s.a.w. Yayi) suratul hujirat
3 mutanene masu tsananin ruqo da tauhidi adukkanin sa tare da fassarahi kamar yadda magabata naqwarai sukayi
4.suna matuqar jajircewa wajen binsunnar annabin rahama dakuma bankado sunnar da akamantata su dabbaqata daidai gwargwadon samun damansu har acemusu baqine ko masu sabon addini, .kamar yadda annabi s.a.w yace musulunci ya somu yana baqo kuma dasannu zai koma baqo kamar yadda yasomi yana baqo yabo yatabbata gabaqi(wadan da suke dabbaqa sunna sanda bidiah tai yawa ,shirka taiyawa) ,kokuma itaciyar duba ta aljanna ta tabbata gasu baqin
5.sune wadan da basa kutsawa ,basa fassara ayoyin alqurani da son zuciyar su,ra'ayin su ,suna tsayawa akan yadda annabi s.a.w yafassara ta kawai dan sunyadda .baya magana tasan rai sai wahayi... kadai da akeyimasa..dakuma yadda sahabbai da magabata na qwarai suka fassarata s
6.basa maqalewa maganar malamansu a gun da sukai kuskure ,dansunsa malamansu ba ma asumaineba suna iya kuskure .kamar yadda annabi saw yace dukkan dan adam yana kuskure mafi alkairin me kuskure ,masu tuba. Daga ahamad.
Dakuma fadin imamu malik r.h babu wani bayan annabi s.a.w .face a iya karbar maganarsa ko a barmasa saidai annabi s.a.w . Wato dolene ai aiki damaganarsa dukka
.7.sune wadan da zargi ko cutarwa basa sauke su daga kan turbar gaskiya
kamar yadda annabi s.a.w yace wani bangare na al'ummar nan bazai gusheba yanakan gaskiya, ba kuma wanda zaicutar dasu dan ya sabamusu (wato surutun mutane,da makirci,da akemusu baya sasu su bar gaskiya) har al'amarin allah ya zo .daga muslim
8.sune ma abota hadisi wato masu lazumtar karanta hadisai da aiki dashi gwargwadon ikon su
9.suna temakon addinin musulunci da dukiyarsu da ransu dakomai nasu
10.suna umarni da kyakkyawan aiki da hani ga mummunan aiki koda yaushe .kasancewar su mafiya alkairin al'umma
11. Suna qasqantar dakai da tsoran azabar allah.dakuma kwadayin rahamarsa ,da gafarar sa s.w.t
12. sunayiwa annabin raha s.a.w makauniyar biyayya,da sonsa da ahalin gidansa dukkansu suna kallon matsayin su irin kallon da shari'ah taimusu ,basa daga su matsayin da banasu ba kamar na annabi s.aw.,ko na allah s.w.t
13.suna matuqar son sahabban annabi muhammadu s.a.w .basa batasu,basa aibatasu basa ambaton su saida alkairi ,suna barranta gadukkan maqiyin su
14.da shauran su
YAN UWA WANNAN SUNE WASU DAGA CIKIN SIFFOFIN KASO DAYA CIKIN KASO 73 DA ALUMMAR MUSULMAI ZASU KASU AMMA DUKKAN SU SUNA WUTA SAI WANNAN KASON KAWAI .KUMA ITACE AQIDAR SHUWAGABANNIN MAZHABOBI 4 WATO IMAM MALIKU R.H DA IMAM AHAMAD DA IMAM SHAFI'I R.H DA IMAM ABU HANIFA R.H
ALLAH KASAMU CIKIN SU

Monday, 7 October 2013

Addu'arshiga masallaci

Addu'ar shiga masallaci
1.bissimillahi wassalatu wassalamu ala rasulullah allahumma aftahaliy abuwabu rahamatika .
Daga abu dawuda da musulum sunkawo wannan hadisin .
ko kace
2.a uzubillahii azim wa biwajhihi alkariym wasuldanihi alqadiym min shaidanil rajim
rawawu abu dawuda
yan uwa wadannan duk suntabbata daga manzan allah saw amma akwai wata aya da mutane suke fada wato wa annar masajida lillahi fala ta da'u ma'allaha ...harqarshe. yayin shiga masallaci wanda hakan kuskurene kuma baitabbataba daga annabi s.a.w .
Sai anjima

Illoli da wasu kayan adon mata sukedashi

Illoli da wasu kayan adon mata sukedashi
dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci su tabbata gafiyayyan halitta annabi muhammad farin jakada. Yar uwa kisani dalilin dayasa malaman musulunci sukayi ca akan irin wasu kayan kwalliyar da kike amfani da su illa kawai dan tausayamiki fushin allah duniya da lahíra,dakuma karemiki lafiyarki bawai dan a quntatamiki ahanaki kwalliya ba.a a hasalima babu wani addini daya fi musulunci bawa yanci tayi kwalliya .kamar su lallai wato qunshi ,kwalli da shauransu
gakadan daga illolin wasu kayan kwalliyar mata
1. Takalmi coge .yar uwa kisani takalmi coge yana damatuqar hatsari agareki,dalikuwa shine inkinsa coge dunduniyarki zatai sama yatsun ki zaiyi qasa kinga inkina tafiya kina dan kifawa kina qoqarindawowa dajikinki to a daidai wannan lokacin dukkan jikinki yana rawane yana motsawa kamar yadda kamfanin takalmi coge na itali yafada yana jan hankalin mutane kinga kin yada fasadi,
illa ta .[a] jijiyoyin ki na dunduniya suna sandarewa saiyasa qafar mace tayi tauri
[b]kinfi kusa da saurin faduwa dakin zame
[c] kuma kamar kina qaryane dan kina nuna ke doguwace amma dakin cire saikizama gajera
2 matsattsun kaya. Daman tuni kinsancewa addinin musulunci yahana ki irin wannan shigarma.hakama bunciken zamani yanuna illar sa kaya matsattsu kamar haka
[a] rashin walwala sakamakön matseki da sukai
[b] zai iya shafar juna biyunki,ko yakawomiki tangardar haihuwa
[c] zai shafi zagayawar jini wanda hakan zai iya samiki hawanjini
3 sakaya ragaraga shima yana da illa agareki sakamakon hasken rana naiya shafar fatarki kai tsaye kinga hakan na iya ragemiki kyallinfa,shafar qashinki dan fatarki ba irintamaza ceba
4.janbaki shiwannan illar sa kadance wato inkina dambara shi dayawa yana hana lebbanki samun iska ishassha sai yadinga saba wani lokacin harda qaiqaya .inzaki sa kisa kadan kuma agidan mijinki banda unguwa ko wanda bamijinkiba
5.janfarce shikuma wannan yana hana ruwan alwala taba farce,yanahana farce shaniska sai yadinga gautsi hardakaryewa
6.qona gashi =shi wasu maluman sun yi rangwame gamata ,amma illarsa
[a]in mace tadene to gashin zai lalace .shidai sai dai taitayi
[b]duk sanda mace tayi yaikyau sai kuga tana qoqarin futu dagashinta ga wadanda ba mazantaba.
Ki yiwa mijinki ado kawai dashi
7.farcen roba=yaruwa shima wannan na cutar da wanda zaikarbi wani abo ko baki tahanyar karzarmutum ,yana hana farce shan iska ishasshiya ,sai yasashi gutsi koma ya dinga karyewa
[9]kayanshafe shafe=suma wadannan akwai masu bawa fata kariya da qara kyau amma akwai wanda akahana na bilitin masu canja fata tai ja ,far dashaurans suna da illa kamar jamar dafata ,ragewa fata qyari ,sham wahalardinki a asibiti,yinbaqi in kin dena
canja halrtta kamar taqunannan hanci =shima yana shafar lfy koma yalale
Illoli da wasu kayan adon mata sukedashi
dasunan allah me rahama dajinqai tsira da amunci su tabbata gafiyayyan halitta annabi muhammad farin jakada. Yar uwa kisani dalilin dayasa malaman musulunci sukayi ca akan irin wasu kayan kwalliyar da kike amfani da su illa kawai dan tausayamiki fushin allah duniya da lahíra,dakuma karemiki lafiyarki bawai dan a quntatamiki ahanaki kwalliya ba.a a hasalima babu wani addini daya fi musulunci bawa yanci tayi kwalliya .kamar su lallai wato qunshi ,kwalli da shauransu
gakadan daga illolin wasu kayan kwalliyar mata
1. Takalmi coge .yar uwa kisani takalmi coge yana damatuqar hatsari agareki,dalikuwa shine inkinsa coge dunduniyarki zatai sama yatsun ki zaiyi qasa kinga inkina tafiya kina dan kifawa kina qoqarindawowa dajikinki to a daidai wannan lokacin dukkan jikinki yana rawane yana motsawa kamar yadda kamfanin takalmi coge na itali yafada yana jan hankalin mutane kinga kin yada fasadi,
illa ta .[a] jijiyoyin ki na dunduniya suna sandarewa saiyasa qafar mace tayi tauri
[b]kinfi kusa da saurin faduwa dakin zame
[c] kuma kamar kina qaryane dan kina nuna ke doguwace amma dakin cire saikizama gajera
2 matsattsun kaya. Daman tuni kinsancewa addinin musulunci yahana ki irin wannan shigarma.hakama bunciken zamani yanuna illar sa kaya matsattsu kamar haka
[a] rashin walwala sakamakön matseki da sukai
[b] zai iya shafar juna biyunki,ko yakawomiki tangardar haihuwa
[c] zai shafi zagayawar jini wanda hakan zai iya samiki hawanjini
3 sakaya ragaraga shima yana da illa agareki sakamakon hasken rana naiya shafar fatarki kai tsaye kinga hakan na iya ragemiki kyallinfa,shafar qashinki dan fatarki ba irintamaza ceba
4.janbaki shiwannan illar sa kadance wato inkina dambara shi dayawa yana hana lebbanki samun iska ishassha sai yadinga saba wani lokacin harda qaiqaya .inzaki sa kisa kadan kuma agidan mijinki banda unguwa ko wanda bamijinkiba
5.janfarce shikuma wannan yana hana ruwan alwala taba farce,yanahana farce shaniska sai yadinga gautsi hardakaryewa
6.qona gashi =shi wasu maluman sun yi rangwame gamata ,amma illarsa
[a]in mace tadene to gashin zai lalace .shidai sai dai taitayi
[b]duk sanda mace tayi yaikyau sai kuga tana qoqarin futu dagashinta ga wadanda ba mazantaba.
Ki yiwa mijinki ado kawai dashi
7.farcen roba=yaruwa shima wannan na cutar da wanda zaikarbi wani abo ko baki tahanyar karzarmutum ,yana hana farce shan iska ishasshiya ,sai yasashi gutsi koma ya dinga karyewa
[9]kayanshafe shafe=suma wadannan akwai masu bawa fata kariya da qara kyau amma akwai wanda akahana na bilitin masu canja fata tai ja ,far dashaurans suna da illa kamar jamar dafata ,ragewa fata qyari ,sham wahalardinki a asibiti,yinbaqi in kin dena
canja halrtta kamar taqunannan hanci =shima yana shafar lfy koma yalale

Sunday, 29 September 2013

Tunatarwa wajibine akan kowanna musulmi

Tunatarwa wajibine akan kowanna musulmi
salamun alaikum yan uwa yau zantunatar da ni daku akan wani abu dayazama wajibi akan kowanna musulmi
yan uwa fadakar dajunammu akan alkin alkairi wajibine a gareni ,da kai ,da ke dama dukkan musulmi yazama dole akan mu .bawai malamaine kawai zasuyi tunatarwa ,da nasihaba,a a kowama zaiyi gwargwadon abunda yasani .
Kamar yadda manzon allah s.a.w yakecewa da alummar sa ku isar dasaqona koda ayadayace.
Wato ko gwargwadon ayadaya,ko hadisi daya allah yasanar dakai to yazama wajibi ka isar da saqon allah damanzansa s.a.w.
Hakanan allah s.w.t yai rantsuwa dazamani yace shi mutum yana cikin asara sai dai wanda yai imani kuma yai aiki mekyau,yayi wasiyya da bin gaskiya yakuma yi wasiyya da haquri.~
yaqaracewe fazarkir fa inna zikkir tanfa'ul mu uminu
. Hakama manzon allah saw yacemana duk wanda yaga wani abun ki to yakawar dashi da hanunsa inbazai iyaba to da harshensa inbazai iyaba da zuciyar$a hakankuma shine mafi raunin imani.
Hakananma yace addini nasihane ga allah da manzanninsa littattafansa da malaikun sa
yan uwa mu tunatar dajunanmu alkairi da barin sharri wannan aikine nakowo dakowa ba sai malamaiba.
Tsarin tunatarwa
kada me tunatarwa yatsame kansa a abun da yake umarta ko hanawa a a yaiwa junansu nasiha duka
2.yayi da hikima da basiri da jan hankali
3 kada yasa zagi,isgili,shaqiyanci batsa,zambo,habaici ,qarya dashauransu
4 yasa kyakkyawar niya yakuma tsaftace niya ,ya qasqantar dakai da neman yarda da lada agun allah
5 yayi iyabakin qoqari wajen kare kansa daga dukkan wani abu dake iya sawa yajanyowa musulunci aibu,
6 yataqaitu da abun da yasani wato kar yai qarya dan yaburge wasu kojanyo hankalinsu
allah kayafe mu
Tunatarwa wajibine akan kowanna musulmi
salamun alaikum yan uwa yau zantunatar da ni daku akan wani abu dayazama wajibi akan kowanna musulmi
yan uwa fadakar dajunammu akan alkin alkairi wajibine a gareni ,da kai ,da ke dama dukkan musulmi yazama dole akan mu .bawai malamaine kawai zasuyi tunatarwa ,da nasihaba,a a kowama zaiyi gwargwadon abunda yasani .
Kamar yadda manzon allah s.a.w yakecewa da alummar sa ku isar dasaqona koda ayadayace.
Wato ko gwargwadon ayadaya,ko hadisi daya allah yasanar dakai to yazama wajibi ka isar da saqon allah damanzansa s.a.w.
Hakanan allah s.w.t yai rantsuwa dazamani yace shi mutum yana cikin asara sai dai wanda yai imani kuma yai aiki mekyau,yayi wasiyya da bin gaskiya yakuma yi wasiyya da haquri.~
yaqaracewe fazarkir fa inna zikkir tanfa'ul mu uminu
. Hakama manzon allah saw yacemana duk wanda yaga wani abun ki to yakawar dashi da hanunsa inbazai iyaba to da harshensa inbazai iyaba da zuciyar$a hakankuma shine mafi raunin imani.
Hakananma yace addini nasihane ga allah da manzanninsa littattafansa da malaikun sa
yan uwa mu tunatar dajunanmu alkairi da barin sharri wannan aikine nakowo dakowa ba sai malamaiba.
Tsarin tunatarwa
kada me tunatarwa yatsame kansa a abun da yake umarta ko hanawa a a yaiwa junansu nasiha duka
2.yayi da hikima da basiri da jan hankali
3 kada yasa zagi,isgili,shaqiyanci batsa,zambo,habaici ,qarya dashauransu
4 yasa kyakkyawar niya yakuma tsaftace niya ,ya qasqantar dakai da neman yarda da lada agun allah
5 yayi iyabakin qoqari wajen kare kansa daga dukkan wani abu dake iya sawa yajanyowa musulunci aibu,
6 yataqaitu da abun da yasani wato kar yai qarya dan yaburge wasu kojanyo hankalinsu
allah kayafe mu

Saturday, 28 September 2013

Addu'ar shiga masallaci

Addu'ar shiga masallaci
1.bissimillahi wassalatu wassalamu ala rasulullah allahumma aftahaliy abuwabu rahamatika .
Daga abu dawuda da musulum sunkawo wannan hadisin .
ko kace
2.a uzubillahii azim wa biwajhihi alkariym wasuldanihi alqadiym min shaidanil rajim
rawawu abu dawuda
yan uwa wadannan duk suntabbata daga manzan allah saw amma akwai wata aya da mutane suke fada wato wa annar masajida lillahi fala ta da'u ma'allaha ...harqarshe. yayin shiga masallaci wanda hakan kuskurene kuma baitabbataba daga annabi s.a.w .
Wslm

Friday, 27 September 2013

Siffofin yan shi'ah dasukayi kama da yahudawa sak

Siffofin yan shi'ah dasukayi kama da yahudawa sak
1.yan shi'a sunce ba sarauta saiga gidan annabi s.a.w kawai.sukuma yahudu sunce basarauta sai ga yayan annabi dawudu a.s.l.m
2.yanshiah sunce ba wani jihadi shariyyan sai da mahadi.duk abundasukeyi a yau munafurcine kawai da taqiya kokuma kamar lafila suka daukeshi. Haka suma yahudu sukace bajihadi sai dujal yabaiyana
3. Yahudu basayin sallah sallah sai taurari sunfito .haka ma yanshiah basayin sallar magariba sai tauri sunfito sama
4.yan shi'ah sun nufin canja littafin allah quran sukuma yahudawa suncanja littafin allah swa wato attaura
5.yahudawa sun tsani malaika jibirilu,suma yan shi'ah gurabiyyah sunacewa yayi kuskure,kaisaqon annabta,wasunsuma sunacewa yaci amanar aliyu
.6.sunagani dukwanda ba yahuduba to ba musulmine ba hakama yanshi'ah suke ganin wanda ba dan shiah neba kamar yadda sukace a tafsirul kummi . Abu abdullah yace inbamu da yanshiarmu ba bawanda yakekan addinin musulunci daganan harzuwa alqiyama.duba badhlul majhud fi isbati mushabahatir rafidha lil yahud na abdullahi al jumaili 2/559 da 568
.dakuma as shi'ah al isna ashriyyah watakfiruhum lil umumil muslim
7.suna zinar mutuah yanshiah hakama yahudu suna zina da kowacce mace inba bayahudiyace ba
8.aron mata dan shiah na iya bawa danuwansa dan shi aron matasa inzaitafiya shiwanda aka baya zaiyi duk abinda yagadama da ita .kamar yadda yazo a littafinsu kashful asrari shafi na 46 zuwa 47.hakama suma yahudu suna munsayen mata
8yahudu sunj iya tara mata dayawa suyi ta zina dasu wadanda ba yahudawa ba hakama su yanshiah sunce mutuah ka iyayi da mata 100 ma tunda ,ba asakinta kuma batagado ba a gadarta duba tahzibul ahakam littafi na 7/shafi na 259 da kuma al istibsar na aldusi littafi na 3 shafi na 147
allah kaimana gafara kashiryi yanshiah
dan manyan dalibai masu bincike na kwakkwafi da diddigi
to ga web site insha allah duk abun dakake so game da shiah zakasamu
1 www.dd-sunnah.net
2 www.ahlulbaity.com
3 www.fnoor.com
4 www.alburhan.com
5 www.wylsh.com
6 www.khomainy.com
7 www.dhrl2.com
8 www.alainah.net
9 www.ansar.org
1 www.almanhaj.com
12 www.almhdi.com
13 www.isl.org.uk
14 www.sultan.org
15 www.huda.com
Siffofin yan shi'ah dasukayi kama da yahudawa sak
1.yan shi'a sunce ba sarauta saiga gidan annabi s.a.w kawai.sukuma yahudu sunce basarauta sai ga yayan annabi dawudu a.s.l.m
2.yanshiah sunce ba wani jihadi shariyyan sai da mahadi.duk abundasukeyi a yau munafurcine kawai da taqiya kokuma kamar lafila suka daukeshi. Haka suma yahudu sukace bajihadi sai dujal yabaiyana
3. Yahudu basayin sallah sallah sai taurari sunfito .haka ma yanshiah basayin sallar magariba sai tauri sunfito sama
4.yan shi'ah sun nufin canja littafin allah quran sukuma yahudawa suncanja littafin allah swa wato attaura
5.yahudawa sun tsani malaika jibirilu,suma yan shi'ah gurabiyyah sunacewa yayi kuskure,kaisaqon annabta,wasunsuma sunacewa yaci amanar aliyu
.6.sunagani dukwanda ba yahuduba to ba musulmine ba hakama yanshi'ah suke ganin wanda ba dan shiah neba kamar yadda sukace a tafsirul kummi . Abu abdullah yace inbamu da yanshiarmu ba bawanda yakekan addinin musulunci daganan harzuwa alqiyama.duba badhlul majhud fi isbati mushabahatir rafidha lil yahud na abdullahi al jumaili 2/559 da 568
.dakuma as shi'ah al isna ashriyyah watakfiruhum lil umumil muslim
7.suna zinar mutuah yanshiah hakama yahudu suna zina da kowacce mace inba bayahudiyace ba
8.aron mata dan shiah na iya bawa danuwansa dan shi aron matasa inzaitafiya shiwanda aka baya zaiyi duk abinda yagadama da ita .kamar yadda yazo a littafinsu kashful asrari shafi na 46 zuwa 47.hakama suma yahudu suna munsayen mata
8yahudu sunj iya tara mata dayawa suyi ta zina dasu wadanda ba yahudawa ba hakama su yanshiah sunce mutuah ka iyayi da mata 100 ma tunda ,ba asakinta kuma batagado ba a gadarta duba tahzibul ahakam littafi na 7/shafi na 259 da kuma al istibsar na aldusi littafi na 3 shafi na 147
allah kaimana gafara kashiryi yanshiah
dan manyan dalibai masu bincike na kwakkwafi da diddigi
to ga web site insha allah duk abun dakake so game da shiah zakasamu
1 www.dd-sunnah.net
2 www.ahlulbaity.com
3 www.fnoor.com
4 www.alburhan.com
5 www.wylsh.com
6 www.khomainy.com
7 www.dhrl2.com
8 www.alainah.net
9 www.ansar.org
1 www.almanhaj.com
12 www.almhdi.com
13 www.isl.org.uk
14 www.sultan.org
15 www.huda.com

Ranar jummu ah da abubuwan da ake mata

Ranar jummu ah
da abubuwan da ake mata
yan uwa musani dai ranar jummuah ranace me matuqar alkairy a gun musulmai wannan ne yasa manzon allah s.a.w ya umarcemu dakuma bamu shawar akan yin wadannan abubuwa
1.yin wanka kafin shigowar lokacin tafiya masallaci musammamma ga matasa wajibine
2.saka fararan kaya abun sone kuma sunnane
3.saka turare me dadin qamshi bawanda zai cutar da mutane ba
4.yin asuwaki
5.saurarar huduba dabarin surutu da barin hana wani surutu
6.yawaita salati,adduoin alkairi ,azkar,nafiloli dashauransu
wasalam allah yasa mudace da sa arnan ta ranar jummu ah
Ranar jummu ah
da abubuwan da ake mata
yan uwa musani dai ranar jummuah ranace me matuqar alkairy a gun musulmai wannan ne yasa manzon allah s.a.w ya umarcemu dakuma bamu shawar akan yin wadannan abubuwa
1.yin wanka kafin shigowar lokacin tafiya masallaci musammamma ga matasa wajibine
2.saka fararan kaya abun sone kuma sunnane
3.saka turare me dadin qamshi bawanda zai cutar da mutane ba
4.yin asuwaki
5.saurarar huduba dabarin surutu da barin hana wani surutu
6.yawaita salati,adduoin alkairi ,azkar,nafiloli dashauransu
wasalam allah yasa mudace da sa arnan ta ranar jummu ah

Yadda za kuyi da naman layya dakuma wasu bayanan

Yadda za kuyi da naman layya dakuma wasu bayanan
salamun alaikum
yan uwa .
Yadda zakayi da naman layyarku
.1.dafarko dai anaso kasadaukar da mafi yawan naman ,danhaka hadisi yazo daga manzon allah s.w.a ya yi layya da raquma 100 amma ya sadaukar danaman duka da fatar da ma igiyar daure raquman.
Amma ba laifi karaba naman uku kacikaida iyalanka daya kabada daya kyauta kayi sadaka da daya.
Suwa a kebawa naman layya
1.faqirai
2.iyalanka
3.mutane wato kyauta
ba a bawa mahauci naman laiya dasunan ladan aiki.
Irin dabbar da za a yanka a layya
1.raqumi dan shekara 5
2. Saniya yar shekara 2
3.awaki yan shekara 1 ko sama amma balefi in ana rashi ayi samada yar shekara daya wato juz a
siffar dabbar layya
1.tazama me mai
2.me lafiya
wacce ba a layya da ita
1.me yankakken kunne sosai
2.me yankakken qaho amma malikiyya sunce in bayajine wato ya warke ba lefi ayi da ita
4.me zubabban haqora
5.tsohuwa marar mai
3. Da duk wata me babban aibu
ana iya hada kudi kamar mutum 10 susai raqumi suyi layya
mutum 7 susai saniya suyi kamar yadda hadisi yatabbata daga manzon allah s.a.w

Yadda za kuyi da naman layya dakuma wasu bayanan
salamun alaikum
yan uwa .
Yadda zakayi da naman layyarku
.1.dafarko dai anaso kasadaukar da mafi yawan naman ,danhaka hadisi yazo daga manzon allah s.w.a ya yi layya da raquma 100 amma ya sadaukar danaman duka da fatar da ma igiyar daure raquman.
Amma ba laifi karaba naman uku kacikaida iyalanka daya kabada daya kyauta kayi sadaka da daya.
Suwa a kebawa naman layya
1.faqirai
2.iyalanka
3.mutane wato kyauta
ba a bawa mahauci naman laiya dasunan ladan aiki.
Irin dabbar da za a yanka a layya
1.raqumi dan shekara 5
2. Saniya yar shekara 2
3.awaki yan shekara 1 ko sama amma balefi in ana rashi ayi samada yar shekara daya wato juz a
siffar dabbar layya
1.tazama me mai
2.me lafiya
wacce ba a layya da ita
1.me yankakken kunne sosai
2.me yankakken qaho amma malikiyya sunce in bayajine wato ya warke ba lefi ayi da ita
4.me zubabban haqora
5.tsohuwa marar mai
3. Da duk wata me babban aibu
ana iya hada kudi kamar mutum 10 susai raqumi suyi layya
mutum 7 susai saniya suyi kamar yadda hadisi yatabbata daga manzon allah s.a.w

Thursday, 26 September 2013

Bayanai da maganganun malaman mazhaba da ma wasu malaman akan matsayin shiah rafiliya ko imamiyya

Bayanai da maganganun malaman mazhaba da ma wasu malaman akan matsayin shiah rafiliya ko imamiyya
.1. maganar imam shafi'i. Akan shiah .yace duk a yanbidiah kaf bantaba ganin wanda yafi yanshiah qaryaba da bada shaidar zur .duba al inabatul kubra na ibnu baddata shafi na 545 littafi na 2.
2.maganar imam ahamad akan shiah. Daga abdullahi binu ahmad yace na tambayi babana , mutumin dayazagi daya daga sahabban annabi saw sai imam ahamad yace banaganin yanakan musulunci .duba kitabus sunnah na khallal littafi nadaya shafi na 493
3 maganar imam malik .yace wanda yake zagin sahabban annabi saw bai da rabo ,ko kaso a musulunci .duba kitabul sunnah na khallal littafi na 1 shafi na 493
4.maganar imam abu hanifa .yace bintafarkin magabata naqwarai shine fifita abubakar da umar da ali da usman kuma kada yabaci daya daga cikinsu duba al'intisar lil sahbi wal ali na arruhali shafi na 127
5 maganar sufyanu sauri .antambayeshi mutumin da yake zagin abubakar,da umar sai yace shi kafurine da allah me girma, sai aka tambayeshi muna iyayimasa sallah? Yace a a ko kusa yakuma tambayesu amma yanacewa lailahaillallah ,yazamu dash? Sai safiyanu yace kada kutabashi da hannaye nku ku turashi da katako kutubude shi a kabarinsa .duba siyaru a' alamil nubala na zahabi littafi na 7 shafi na 253
6 maganar imam bukari .yace akan yanshiah rafilawa dayane a guna nayi sallah a bayan bajahame ko barafile ko bayahude ka banasare kuma ba ayimusu sallama,ba a dubosu ba a aurataiya dasu ba a karbar shedarsu kuma ba a cin yankansu .duba al intisar lil sahabi wal ali shafi na 132 sunciro kum a littafin khalqi af"alil ibad
7.maganar usmanu danfodiyo ma ya dauko daga littafin ibn hajar inda ibn hajar yace wanda duk yakafirta sahabbai koyace al umma tabata toshi kafurine .saidanfodiyo yaqara yace nace hakanan dukwanda yai shakkar kafircinsama to shima kafurine.duba tahakikul isma li jami i dabaqati hazihil umma na usman danfodiyo shafi na 8
8.maganar alqadi iyal me ashafa dan malikiyane yace hakanan kuma munyanke hukunci da kafircin shiah gullajunrafiliya wadan da sukace imamansu sunfi annabawa .duba kitabut asshifa bi ta'arifi huqukil musdafa na iyal 2/1078
yan uwa wasu daga maganganun magabata akan yanshiah allah yasa sugane
Bayanai da maganganun malaman mazhaba da ma wasu malaman akan matsayin shiah rafiliya ko imamiyya
.1. maganar imam shafi'i. Akan shiah .yace duk a yanbidiah kaf bantaba ganin wanda yafi yanshiah qaryaba da bada shaidar zur .duba al inabatul kubra na ibnu baddata shafi na 545 littafi na 2.
2.maganar imam ahamad akan shiah. Daga abdullahi binu ahmad yace na tambayi babana , mutumin dayazagi daya daga sahabban annabi saw sai imam ahamad yace banaganin yanakan musulunci .duba kitabus sunnah na khallal littafi nadaya shafi na 493
3 maganar imam malik .yace wanda yake zagin sahabban annabi saw bai da rabo ,ko kaso a musulunci .duba kitabul sunnah na khallal littafi na 1 shafi na 493
4.maganar imam abu hanifa .yace bintafarkin magabata naqwarai shine fifita abubakar da umar da ali da usman kuma kada yabaci daya daga cikinsu duba al'intisar lil sahbi wal ali na arruhali shafi na 127
5 maganar sufyanu sauri .antambayeshi mutumin da yake zagin abubakar,da umar sai yace shi kafurine da allah me girma, sai aka tambayeshi muna iyayimasa sallah? Yace a a ko kusa yakuma tambayesu amma yanacewa lailahaillallah ,yazamu dash? Sai safiyanu yace kada kutabashi da hannaye nku ku turashi da katako kutubude shi a kabarinsa .duba siyaru a' alamil nubala na zahabi littafi na 7 shafi na 253
6 maganar imam bukari .yace akan yanshiah rafilawa dayane a guna nayi sallah a bayan bajahame ko barafile ko bayahude ka banasare kuma ba ayimusu sallama,ba a dubosu ba a aurataiya dasu ba a karbar shedarsu kuma ba a cin yankansu .duba al intisar lil sahabi wal ali shafi na 132 sunciro kum a littafin khalqi af"alil ibad
7.maganar usmanu danfodiyo ma ya dauko daga littafin ibn hajar inda ibn hajar yace wanda duk yakafirta sahabbai koyace al umma tabata toshi kafurine .saidanfodiyo yaqara yace nace hakanan dukwanda yai shakkar kafircinsama to shima kafurine.duba tahakikul isma li jami i dabaqati hazihil umma na usman danfodiyo shafi na 8
8.maganar alqadi iyal me ashafa dan malikiyane yace hakanan kuma munyanke hukunci da kafircin shiah gullajunrafiliya wadan da sukace imamansu sunfi annabawa .duba kitabut asshifa bi ta'arifi huqukil musdafa na iyal 2/1078
yan uwa wasu daga maganganun magabata akan yanshiah allah yasa sugane

Salamun alaikum yan uwa yau zamuyi fadakarwa akan wasu lokutan da aka hana sallar nafila

Salamun alaikum yan uwa yau zamuyi fadakarwa akan wasu lokutan da aka hana sallar nafila
1. Anhana sallar farilla bayan sallar bayan sallar asuba har sai rana ta fito ta dan daga daidai walaha
2.dakuma lokacin da rana tai kafin shigowar sallar azahar
3.dakuma bayan sallar la asar har sai in rana tafadi

.

Wednesday, 25 September 2013

DALILAN DASUKA SA HADINKAI TSAKANIN MUSULMAI NA QWARAI DA YANSHIAH IMAMIYYA BA ZAIYUWU BA

DASUNAN ALLAH ME RAHAMA DAJINQAI TSIRA DA AMUNCI SU QARATABBATA GA FIYAYYAN HALITTA ANNABI MUHAMMADU S.A.W
amma awata ruwayar sunce 7 kamar ta al ikhtisas 6. Danganin inda suka kafurta sahabbai a duba awa ilul maqalat shafi na 45.
To ya zamu yadda da masu kafurta sahabbai ra.
.3. Suna da aqidar raja wato suna ganin mahadi zai dawo yazo yakashe dukkan musulmin da ba danshi ah ba yakuma kwato dukkan haqqinsu da akaqwace tunshekara aruaru .duba littafin mufid wato awa'ilul muqalat shafi na 95
tokunjifa zai kashe duk wanda ba danshi ahba
4.game da karbala sunafifita ta akan arfa.danuna cewa qasar karbala tafi kowacce qasa tsarki aduba masabihul jinan na abbas ak kashani shafi na 360
dakuma biharul anwar 85/98 dakuma minhajus salihin na sistani akanfalalal ziyarar karbala dakuma qaskantar da arfa
.5..sunaganin dukwata mubaya a,ko tutar da akadaga kafin ta mahadi to tutar banzace kuma me tutar dagutune.duba algaibah namala mu'umani da sharshin alkafi na malam mazandarani.
12/371 da biharul anwar 25/113. Ashe kenan duk jihadin da sudanfodiyo sukai abanza kenan?
6 aqidar shiah game da imamai .yanshiah suna qudurcewa imamansu maasumaine kuma sunsan gaibu. Kamar yadda kulaini ya kafa babi alittafinsa me suna alkafi .yace babi akan cewa su imamai in sunaso susan abu sukansanshi .kuma sunsan sadda zasumutu kuma basa mutuwa sai sadda suka ga dama .usulul kafi na 1 shafi na 258
7.mutuah yanshia sunfifita mutuah akan aure sunce wanda akahaifa a mutuah yafi daraja wanda akahaifa a aure nadindindin kuma wanda duk yake musun mut'ah shikafurine wanda yai ridda .duba manhajus sadikin na mullah fathullahil kashani shafi na 495 littafi na 2
to kunjifa dukwanda baiyadda da mutuah aba kafurine murtadi waiyazubullah
.8 aqidar bada .wato bayyanar wani abu bayan da yaboyema .suna danganawa allah i ta kaduba usulul kafi shafi na 4
9.aqidar taqiya.
yan uwa anan zantsaya wadannan dalilanne yasa ba za abisu sallah ba bakuma za ahada kaidasuba harsai sundawo turbargaskiya
wslm
DALILAN DASUKA SA HADINKAI TSAKANIN MUSULMAI NA QWARAI DA YANSHIAH IMAMIYYA BA ZAIYUWU BA

.1.yanshiah naganin ancanja alqurani megirma .malaminsu nur ad dabarsi yafada a littafinsa maisuna faslul khidab fi isbati tahrifi kitabi rabbil arbab shafi na 32 kiri kiri sunnuna anyi qari da canje canje a alqurani
hakama sun fada a usulu kafi mujalladi na daya shafi na 284 sunce wai abu jafar a.s.lm yace ba wanda yake raya cewa yahada alqurani gabadayansa daga mutane sai sai babban maqaryaci .a gaskiya ba wanda ya hada shi yadda allah yasaukar sai ali ra da imamai.
.ashekunga basu yadda da quranim muba
.2. Sunce game da sahabban manzon rahama saw .inji kulini yakawo daga furu'ul kafi shafi na 115 daga abujafar a.s.l.m yace mutane (sahabbai)dukansu sunyi ridda bayan manzon allah saw inbanda mutane 3 sainace suwaye 3 yace miqidad bin aswad da abu zarr algifari da salmanul faris
DASUNAN ALLAH ME RAHAMA DAJINQAI TSIRA DA AMUNCI SU QARATABBATA GA FIYAYYAN HALITTA ANNABI MUHAMMADU S.A.W
amma awata ruwayar sunce 7 kamar ta al ikhtisas 6. Danganin inda suka kafurta sahabbai a duba awa ilul maqalat shafi na 45.
To ya zamu yadda da masu kafurta sahabbai ra.
.3. Suna da aqidar raja wato suna ganin mahadi zai dawo yazo yakashe dukkan musulmin da ba danshi ah ba yakuma kwato dukkan haqqinsu da akaqwace tunshekara aruaru .duba littafin mufid wato awa'ilul muqalat shafi na 95
tokunjifa zai kashe duk wanda ba danshi ahba
4.game da karbala sunafifita ta akan arfa.danuna cewa qasar karbala tafi kowacce qasa tsarki aduba masabihul jinan na abbas ak kashani shafi na 360
dakuma biharul anwar 85/98 dakuma minhajus salihin na sistani akanfalalal ziyarar karbala dakuma qaskantar da arfa
.5..sunaganin dukwata mubaya a,ko tutar da akadaga kafin ta mahadi to tutar banzace kuma me tutar dagutune.duba algaibah namala mu'umani da sharshin alkafi na malam mazandarani.
12/371 da biharul anwar 25/113. Ashe kenan duk jihadin da sudanfodiyo sukai abanza kenan?
6 aqidar shiah game da imamai .yanshiah suna qudurcewa imamansu maasumaine kuma sunsan gaibu. Kamar yadda kulaini ya kafa babi alittafinsa me suna alkafi .yace babi akan cewa su imamai in sunaso susan abu sukansanshi .kuma sunsan sadda zasumutu kuma basa mutuwa sai sadda suka ga dama .usulul kafi na 1 shafi na 258
7.mutuah yanshia sunfifita mutuah akan aure sunce wanda akahaifa a mutuah yafi daraja wanda akahaifa a aure nadindindin kuma wanda duk yake musun mut'ah shikafurine wanda yai ridda .duba manhajus sadikin na mullah fathullahil kashani shafi na 495 littafi na 2
to kunjifa dukwanda baiyadda da mutuah aba kafurine murtadi waiyazubullah
.8 aqidar bada .wato bayyanar wani abu bayan da yaboyema .suna danganawa allah i ta kaduba usulul kafi shafi na 4
9.aqidar taqiya.
yan uwa anan zantsaya wadannan dalilanne yasa ba za abisu sallah ba bakuma za ahada kaidasuba harsai sundawo turbargaskiya
wslm
DALILAN DASUKA SA HADINKAI TSAKANIN MUSULMAI NA QWARAI DA YANSHIAH IMAMIYYA BA ZAIYUWU BA

.1.yanshiah naganin ancanja alqurani megirma .malaminsu nur ad dabarsi yafada a littafinsa maisuna faslul khidab fi isbati tahrifi kitabi rabbil arbab shafi na 32 kiri kiri sunnuna anyi qari da canje canje a alqurani
hakama sun fada a usulu kafi mujalladi na daya shafi na 284 sunce wai abu jafar a.s.lm yace ba wanda yake raya cewa yahada alqurani gabadayansa daga mutane sai sai babban maqaryaci .a gaskiya ba wanda ya hada shi yadda allah yasaukar sai ali ra da imamai.
.ashekunga basu yadda da quranim muba
.2. Sunce game da sahabban manzon rahama saw .inji kulini yakawo daga furu'ul kafi shafi na 115 daga abujafar a.s.l.m yace mutane (sahabbai)dukansu sunyi ridda bayan manzon allah saw inbanda mutane 3 sainace suwaye 3 yace miqidad bin aswad da abu zarr algifari da salmanul faris

Tuesday, 24 September 2013

Yadda zaka saita Internet a wayarka samsum galaxy s 111 l.t.e

Yadda zaka saita internet a wayarka samsum galaxy s 111 lte
kashiga menu kazabi setting kazabi more setting kazabi mobilenetwork kakuma zabar access point name danna menu zabi new a p.n
saikacike
1name=internet
2apn=everywhere.manyan baqi ko qanana banda mis
3.proxy=kabar gunhaka
4.port =kabar gun haka
5.username= eesecure
6.password=secure
7.server=kabargunhaka
mmsc=kabargun haka
8.mmsproxy=kabargunhaka
9.mcc=234
10.mmc=30 ko 36 in daya baiyiba saika sa daya amma 30 yafi
11.authentication types=pap
12.apn pqotocol=1pv4
13.bearer=unspecified
14 saika danna menu kazabi save wato kayi saving .
Kafara browsing
gud day all my friends

Qalubale gamasu dukiya


Hadisi daga abuzarrin giffari r.t.a. yace naje gun manzon allah swa sainaji yace sune masu hasara narantse da ubangijin ka aba sainace suwanene ya ma aikin allah ? Sai yace masu dukiya sai dai wanda yake cewa ungo kaza kaima ungo kaza kuma yan kadanne masu yinhakan ahadam da ibn abushaiba da bukari sun rawaito wannan hadisin.

Kayan da shariah ta hana musa

Salamun alaikum yan uwa .
Ga nauin sutturar da shariah tahanamu musa
1.kada namiji yasa kayan mata ko mace tasa kayan maza .allah damanzansa saw sun la anci yin hakan. Saidai balefi inkayan maza damata sunyi taraiya watokowa zai iya sawa.
2.kada musa kayan da zainuna tsaraicinmu dan rashin kaurinsa kodan yamatsemu
3 dukkan sutturar da akaimata ado da kuros ko tambari na arna to mucire kurusdin ko mugoge ko miki siya .annabi swa yayiwasiya da cire kuros
3 kadamusa irin su academic gun,wato kayan da akesawa ranar bikin makaranta,dana alqalai ,lauyoyi,wedding gun dukkansu kayan yahudawane da fadafada annabi yahanamu sawa kuma yahanamu koyi da yahudu
4musa kayan damuka samu daga halaldinmu muna masu nunagodiya ga allah gani imar dayaimana.badan alfahariba badan fankama da dagawa ba badan kece rainiba ko tserewa sa a ba,ko yanmata.in munkiyaye haka zamu sami lada a dan allah swt yanason musa kyawawa.dan shi
5.karmusa alharini
6.ankyamaci musa kaya yalo
dadai shauransu allah kayafemu

Yadda zamu tsarkake gidajenmu dakuma iyalen mu

Salamun alaikum .yan uwa
yau zantunatar damu akan yadda zamu tsarkake gidajenmu daga sharrin shedan .
Abokin gabarmu kamar yadda allah swt yace a alqurani# innashaidan lakum aduw pattakizuhu aduwwan.
Hanyoyin tsarkake gida
1 inzaku shiga gida tokuyi sallama .manzon allah swa ya ya kai dana inzakashiga gun iyalanka kayi sallama saitaza albarka agareka dakum iyalan gidan tirmidine yakawo wannan hadisin kuma ingantaccene
2.yawaita karatun qurani a gida yana saukar da raha,malaiku kuma shedan zaibar gidan.za asami kariya daga aljanu .matuqar anyi dan allah
3 kiyaye gida daga kidekide domin sunacikin sautis shedan kuma abundayake so
4.cire kararrawa a gida koda ta wayace gwanda kacanja wani ringin ita kararrawa takeke kota makaranta ,kota waya domin annabi saw yacemana malaiku basa abokantakar wasu masu kare ko qararrawa
4.kadamusa kayayyakin da suke koyine da nasara agidajenmu kamar kros, gunki ko hotuna dan malaiku basashiga gidan da yake akwai gunki ko sura .rawawu mussulum
5 karmu ajiye kare saidai dangadin gona kofarauta shar ancacciya
6 yin addua fita da shiga gida da bandaki
7.yin azakardin safe dayamma
8 koyawa iyalai azzakar dakuma dafakan kananan yara aimusu
9 yin addu o in kwanciya barci dakuma ta tashi
wslm

Sunday, 22 September 2013

Illoli da amfanin wayar hannu ga tarbiyar musulmai.

Illoli da amfanin wayar hannu ga tarbiyar musulmai.

Salamu alaikum yan uwana a yau zan danyi fadakarwa akan anfanin waya gsm dakuma illolinta .
Yan uwa kamaryaddamuka sani kowanna abu a duniya yana da amfani dakuma illoli saidai wani a sameshi illolin yafi amfanin sa yawa wanikuma amfaninsa yafi illolinsa yawa .
Matsayin wayar gsm amusulunci halalne bisa dogara da qaidar malaman usul naganin musulmi suyi amfani da dukkan abundaba nassi qarara akan hana amfani da abun koda za a iya sabon allah da abun kamar lasifika makirpon, za ayi amfani da ita amasallaci ko wa azi hakama za a iya siyanta a sabi allah swt kamar garaya .d.j da shauransu .a taqaice dai gsm halalce amfani da ita illa yarage hanyoyin dakai amfani da ita.
Wasu daga amfanin wayar gsm
1.tana temakawa wajen sada zumunci da sauqa saqo .dan uwanka da in yatafi aikin hajji saiyadawo zaka san halin dayake ciki amma yanzu kullum za ka iya kiransa kusada zumunci .ada dan uwanka nanesa zaikawo ma ziyara saudaya a shekara inyakoma to sai dai wata shekarar ko aike amma yanzu zaka iya amfani da waya ku gaisa.
2.tana temakawa wajen harkar kasuwanci sosai .ada saikaje kamfani kace a kawo ma kaya amma yanzu zaka kira kace akawoma kaya kaza kuma za akawoma..hakanan kosiyayya kayi kamanta wasu kayan ko kaga badaidaiba tuni zaka kira a waya kayi bayani.
3.waya nada matuqa mushimmanci wajan bunqasa bincikenka naharka ilmi boko ko addini tahanyar shiga yanar gizogizo musali littafin da da kai shekara goma kana nema baka sameshiba to a minti goma saikaganshi awayarka.
.5.tanatemakawa wajan yada da awa tahanyoyi dabandaban musali akwai website dayawa namusulunci da sukebada gudummaya .kamar www.sunnah.com,www.huda.org,ko .com ko www.sultan.com.zakasami fatawowi da ma malami dazai amsama nantake .kakuma sami waraka
6.waya tazama tamkar labirare ce zaka ajiye tarun littattafa masu yawa da tafsirai kalakala
7.waya ta temakama sanin halinda asusun bankinka ke ciki ta hanyar yimaka alert
8 waya tatemaka wa jamian tsaro wajen kama masu lefi dakuma saukaka musu zirga zirga .
9waya ta temakawa miliyoyin mutane samun sana a .aiki ta hanyoyi dabamdaban,kamar gyaranta,saida kati, saida kest dinta ,dashauransu
Yan uwa waya nada amfani sosai ga alummar musulmai saidai yadanganta da yadda kake amfani da i ta
nangaba zankawo illolin waya ga tarbiyar musulmai
allah kayafemana kurakuranmu wslm

Yadda zakayi amfani da anti virus a wayarka gsm

Yadda zakayi amfani da anti virus a wayarka gsm

Assalamu alaikum yan uwa yau zamu cigaba akan yadda zakai amfani da anti virus awayarka
dafarkodai yanadakyau kasani wayarka ainahinta lafiyatake amma sakamakon kasamata memory card me dauke da virus sai virus din yaimaza yazama guda 2 yasamarma da kwafinta akanwayarka sai tadinga cinyemaka memory ahankali har awayi gari virus yamamaye maka memory da kanwaya memory yalalace waya taitabaka matsaloli koma tamu.
Sannan virus nashiga wayarka a sakamakon turama wani abu tabulutus idan wanda yaturoma wayarsa akwai virus to zata maqale ajikin abunda a ka turoma sai yasamu gu a wayarka da mimorinka yazauna .yaitabaka matsala .
#kuma virus nashiga ta saqo ,da ko inkabar bulutuz a bude kuma kanazama kusadamasu turawaqa a kwamfuta ko waya.
Yadda zakai amfani da anti virus
dafarko kusani ba kowacce wayarce take daukar aunti viru ba wato kamar cana java .sannan kuma wadannan wayoyin cana java suna da juriyar virus sosai sabodahaka karkaje da wayarka cana kace damasu kwamfuta susama antivirus saima suqarma dandama dayawa susuke kashewa mutane wayoyi ta hanyar samusu virus.ko application din dayafi qarfin wayarka kowanda bata iya amfani dashiba saikawai yazama corrupted yadinga temakawa virus takashema waya musammamma java da nokia .
Inzakayo dawunloding din aunti virus to katabbata tadace dawayarka ma ana zata yi amfani akai
. Kakuma rabuda yawancin antivirus dindasuke free dawunlodi domin wasu basuda kwari wasuma malware nawasu haicker kasamu kasiya kayo dawullodi
. inkayi activating dinta dakanta duk sanda virus yashiga wayarka sakamako sa memory ko flas,disc,a computer zakaga ta cema wannan memory akwai virus mesunakaza yanada girma kaza,kamfani kaza ne yaishi ga irin illarsa akan wayarka ko kwamfuta kanaso a cireshi ko .daganan saikazaba kacireshi daga kwamfutar ko waya wato antivirus zata ciremashi,kotaima scanning wato wankin waya ko kwamfuta dukwata virus ko corrupted application zata kamashi ta maidashi marar aiki ta ajiyeshi agun da bazai wa waya illaba.
#kadinga updating defination na antivirus dalil shine virus yana damatuqar tsiya dan yana canja kama yaukanada da aunti virus mekashe shi amma sai virus yacanja yaqara qarfi .yahana anti virus din aiki gata akanwayar kuma batai expire ba.amma inkanaimata defination updating to kana qarawa antivirus qarfi da dabaru nakama virus. Musali kowanna antivirus angina shi akan yacire virus kaza mesuna kaza ,illa kaza sabodahaka data ganshi a kwamfuta ko waya saita kamashi dama tasanshi amma in virus yacanja dabarun lalatawa kaikuma bakai definationuppdating ba to antivirus dinka bazata iya ganeshiba saidaima taqaramasa qarfi.yanada kyau kabar saitin wayarka ko kwamfutarka tadinga defination updating wato automatic zaka zabi asati saunawa kakeso tayi
musalai na auntyvirus masu dan kyau na waya
.avg.s ta android
.avast
.trustgo
.norton
.kerpasky antyviru.
Dashauransu
wsl

Saturday, 21 September 2013

Salamun alaikum yanuwa yau zan danfadakar akan illar virus a wayar hanu gsm
kamar yadda mukaga cutar virus take kama mutum yaita rashin lafiya tohaka itama waya virus ke kamata yahanata wasu aiyukan koma tamutu.in ba adau temakon gaggawaba .
Maanar virus#itadai virus wani irin softuwayane da akaqage shi wandayake da illa
(malware) ga waya,komputa,ko wasu naurar.
Kadandaga musalan virus#
..1 irinsu trojan yawanci tanashafar o.p.s opretion system na waya wato harkar gudanarwa nawaya ko komputa saikaga application,gashi amma kadanna yaqi buduwa shikuma ana daukarsa a intanet wajen dawullod,shine wani lokacin inkabude memorin ka zakaga wata folder dabaka santaba amma gata a wayar musali spyware .#worm itama wannan wata virus ce da masanan kwamfuta sukayita .itakuma tana shiga waya tahanyar sakon sms kokuma saqon mms .itama tana sa waya ta aika saqo dakanta zuwa ga mutane dayawa kuma kowanne zata samarmasa da kwafi na virus din worm
#cabir itama wannan wata virus ce wacce wani kamfani hobbyist dake samar da software a 2004 yaqirqireta kuma ya sauta a wayoyin mutane dan kawai tadinga dauko saqon sirrin kanwayarka yanaturawa wannana kamfanl batare da kaime waya kasaniba.kuma duk saqo daya za a tabama kudi ita kuma tana yaduwane ta bloototh kobakasaniba
#kaspersky itama wannan virusce da injiniyoyi suka qarawa trajon qarfi su kasaketa a wayoyi kamar su androin ,nokia e5 da smartphone da daukar saqon wayarka bakasaniba
#akwai nauin virus dayawa kuma sunataqirqirosu kalaka suna sausu.
#Illoli da alamomin wayarka akwai virus ko software problems
#waya tadinga daukewa haske tana daukewa alhali kakunnata,
#aplication yaqi buduwa gashi madannin wayar qalau yake
#waya tadauke hakakawai taqi kawowa musammamma kana dawullod,
#tura saqo da kanta
#taqi bude ma abu dawuri tadinga nauyi kokuma slow

#kamar su asha200,e5 dakasa batur sai madannan sukawo wuta amma in kakunna taqi kotakunnu kuma ta dauke.
akwai dai matsaloli dayawa na viru kamar hana blototh aiki sipika virus naiya sashafarkomai inbanda kira
yadda zaka danrage matsalar virus awayarka
#ka kasheta kacire memory kayi fomatindin wayar .a
#kadindga goge dukwan application din da bakasanshiiba
#kadene yawan sa mimorinka akan wayoyi
koda yaushe
kana rufe blooth dinka
ka#kakulada masu tura waga domin duk su su ke sawa mutame r#

nangaba Zanakawomuku cijgdo akan antiviru

Adduar kariya daga annabina s.a.w

Wannan itama tana daga adduar da manzan allah swa yake yawaita maimaitawa dan neman kariya a gun allah swt
allahumma inni a uzubika min sharri ma amiltu wamin sharri malam a alam

Guraren da akafi son aiwa annabina saw salati

Guraren da akafi sonwa annabi saw salati 1.lokacinshiga masallaci kafin adduar shiga 2 in anji kiransalla 3.a cikin tashiyar farko 4.duk sadda zakai adduah to anaso kabude da salatin annabi saw 5.asallar jana iza 6 a kowanna majalasi wato gunshira 7.bayan hakama koda yaushe ka iya yin salati ga manzon allah saw allah kasamu cikin etansa saw kayafeman munanan ayyukammu wslm.

Abubuwan dasuke nuna muna son allah swt sonahaqiqa.

Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci su tabbata ga annabin rahama saw .yan uwa ayau zan tunatar damu musammamma ni meyawan lefi.wasu sababai da suke nuna muna son allah swt so na gaskiya.
1. Karatun qurani tare da nazari akan qurani dakuma aiki dashi akan fashintar me kyau
2 muyawaita kusantar allah da aiyukan nafilfilu bayan mun sauke ayyukan farilla
3 mukasance akan zikiri,a koda yaushe
4 gabatar da soyayyar allah akan taka
5. Dauwamar da zuciyarka akan bin allah swt
6 godewa allah swt akan ni imar boye data fili da yaiman
7 zama da masu son gaskiya
8 fifita aikin allah akan namu
sai abubuwan da suke sa allah swt yasomu
1 .biyayya ga allah swt .dan yafada a quran kace in kunkasance kunason allah to kubini.
2. Taqawa tsoran allah a koda yause quran# innallaha yuhibbul muttaqin taubata aya ta
4 allah nason masu haquri quran wallahu yuhibbul sabirin ali imiran 146
5.allah nason masu kyautatawa quran yace wallahu yuhibbul muhsini.
6.allah masan masu tuba quran innallaha yuhibbul tauwabin baqar 222
7.allah yana son masu yawan tsarkakewa wato najiki ,sittira,dukiya dakuma zuciya quran wayahibbul muta dahirina baqara 222
8. Allah yanason masu tawakkali quran innallaha yahibbul mutawakkiliyn aliimirana 109
.9.adalci da kyautatawa quran innallaha yuhibbul muqsidiyn ma ida 45 innallaha ya amuru biladlu walihsan nahali 9
10.jihadi dan allah .quran innallaha yuhibbul laziyna yaqataluna piysabilihi...assappa 3
11 gujewa wadan da basason allah.nasa allah yasoka
12 soyayya dan allah nasa allah yaso duk masoyan
anan zandakata saboda qaranci sanina yan uwa innai kuskure to dan allah agyaramin allah yaimana gafara yashiryemu .wadannane halayen da akeso mu kwatanta
wslm
Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci su tabbata ga annabin rahama saw .yan uwa ayau zan tunatar damu musammamma ni meyawan lefi.wasu sababai da suke nuna muna son allah swt so na gaskiya.
1. Karatun qurani tare da nazari akan qurani dakuma aiki dashi akan fashintar me kyau
2 muyawaita kusantar allah da aiyukan nafilfilu bayan mun sauke ayyukan farilla
3 mukasance akan zikiri,a koda yaushe
4 gabatar da soyayyar allah akan taka
5. Dauwamar da zuciyarka akan bin allah swt
6 godewa allah swt akan ni imar boye data fili da yaiman
7 zama da masu son gaskiya
8 fifita aikin allah akan namu
sai abubuwan da suke sa allah swt yasomu
1 .biyayya ga allah swt .dan yafada a quran kace in kunkasance kunason allah to kubini.
2. Taqawa tsoran allah a koda yause quran# innallaha yuhibbul muttaqin taubata aya ta
4 allah nason masu haquri quran wallahu yuhibbul sabirin ali imiran 146
5.allah nason masu kyautatawa quran yace wallahu yuhibbul muhsini.
6.allah masan masu tuba quran innallaha yuhibbul tauwabin baqar 222
7.allah yana son masu yawan tsarkakewa wato najiki ,sittira,dukiya dakuma zuciya quran wayahibbul muta dahirina baqara 222
8. Allah yanason masu tawakkali quran innallaha yahibbul mutawakkiliyn aliimirana 109
.9.adalci da kyautatawa quran innallaha yuhibbul muqsidiyn ma ida 45 innallaha ya amuru biladlu walihsan nahali 9
10.jihadi dan allah .quran innallaha yuhibbul laziyna yaqataluna piysabilihi...assappa 3
11 gujewa wadan da basason allah.nasa allah yasoka
12 soyayya dan allah nasa allah yaso duk masoyan
anan zandakata saboda qaranci sanina yan uwa innai kuskure to dan allah agyaramin allah yaimana gafara yashiryemu .wadannane halayen da akeso mu kwatanta
wslm

Friday, 20 September 2013

Salamun alaikum
yan uwana musulmi ayau zantunatar da junan mu akan wasiyoyin manzon allah saw nakarshe
hadisi ingantacce daga dan masud yace duk meson ganin wasiyar da annabi saw takarshe to ya dubi ayarnan wato kul ta alau atalu maharrama rabbakum ....harzuwa qarshe.amma ga wasiyar ataqaice
.1 anhanamu shirka
2 kyautatawa iyaye
3.anhanamu kashe yayanmu
4.anhanamu kusantar alfasha
5.anhanamu kashe kanmu
6.umartarmu da cika mizani da ma auni
7umartarmu da adalci amagana

Laiya a musulunci

Dasunan allah merahama me jinqai yan uwa yau zamu dantattauna akan laiya a musulunci
.1.matsayin layya
laiya sunnace me qarfi akan dukkan musulmin da yasamu dama mace ko namiji dalili kuwa allah swt yace damu inna adainakal kausar passalliwarabbuka wannahar .
Ma anar wannahar anan layyama ta shigo cika
hakanan manzan allah swa yacemana a hadisi ingantacce duk wanda yake da damar layya saibaiyiba to kar yaje masallacin mu wato gurin idi
ranar da ake layya
dukkan mazhabobinmu 4 sunyadda anayi goma gawatan zulhajja idan liman yayi yankansa bayan kammala sallar idi.amma duk wanda ya yanka kafin liman to ba laiya yayiba yasake ta kamar yadda annabi saw yafadawa wasu da sukayi kafin yai yankansa.
Mata suna iya laiya in allah ya bata dama kuma ba lallaine ba sai mutum yafarawa iyayensa sannan zaiwa kansa in allah ya horemasa to sai yai biyu wato shida mahaifiyar sa.ko in yaiwa kansa wani shekaran sai kaimata
akwai cigaba
Neco result yafito wato junjuly 2013
wajan awa 13 dasuka wuce 69.6 sun samu da kyau

Tuesday, 17 September 2013

Falalar Salati ga manzan allah swa

Dasunan allah merahama mejinqai tsira da amunci sutabbata ga fiyayyan halita annabi muhammadu sallalahu alaihi wasallam.bayan haka inaimana gaisuwa irin ta addinin musulunci yan uwa salamun alaikum
ayau zan dan yitunatarwa akan falalar salati ga annabi saw.yan uwa kusani allah swt ya umarcemu dayiwa annabi swa a kurani megirma .tundakwa hakane dole ashe akwai wata garabasa da zamusamu wacce ta hada
#dukwanda yaiwa annabi saw salati daya to allah zaimasa goma
#mutum zaisamu kansa acikin masu ambaton allah dayawa matuqar kanayi dayawa
#mutum zaitashi a majalisar siddiqai da annabawa
#mutum bazezama daga marowataba
#mutum zaisami nutsuwa da rahama daga allah swt.
#allah sWt zai ambaci mutum saimalaikuma suma su ambacimutum a sama
#yawaita salatai Yana hana tsatsar zuciya wato qeqashewar zuciya
#dukwanda yaiwa annabi saw ana kaiwa annabi salati ko sallama yaji kuma yadawowa damutin shima
allah yasamudace da ceton annabi saw
yan uwa anan zantsaya daman nayi gwajin wannan link din
allah yasa mudace
Tuba Shine mutum yaqauracewa

Adaidaita sahu

Assalamu alaikum yanuwana a musulunci;->
a yau zamuyi yar fadakarwa akan daidaita sahu